< 2 Golidia 3 >

1 Amo sia: ninia sia: beba: le, dilia da nini gasa fi agoane ba: sala: ? O dunu eno agoane, dilia da ninima gousa: musa: , ninia da eno dunuma ninia hou olelema: ne meloa dedei lama: bela: ?
Muna fara sake yabon kanmu ne? Ba mu bukatar wasikun shaida daga gare ku ko zuwa gare ku, kamar wadansu mutane, ko ba haka ba?
2 Be dilisu da ninia hou olelemusa: , meloa dedei agoane. Amo meloa dunu huluane ba: ma: ne da ninia dogo amo da: iya dedei diala.
Ku da kanku kune wasikar shaidarmu, wadda aka rubuta a zukatanmu, wadda Kuma dukan mutane suka sani suke kuma karantawa.
3 Yesu Gelesu Hi fawane da amo meloa dedene, ninia loboga dilima iasi. Amo meloa da nusiga dedei hame, be Gode Ea A: silibu amoga dedei. Amo da igi bianoi da: iya hame dedei, be osobo bagade dunu ilia dogo da: iya dedei dagoi.
Kuma kun nuna ku wasika ne daga Almasihu, wadda muka isar. Ba da tawada aka rubuta ta ba amma da Ruhun Allah mai rai. Ba bisa allunan duwatsu aka rubuta ta ba, amma bisa allunan zukatan mutane.
4 Ninia Gode Ea gasa amo Yesu Gelesu Ea hamoi liligi, amo ninia dafawaneyale dawa: beba: le, amane sia: sa.
Gama wannan ne gabagadin da muke da shi cikin Allah ta wurin Almasihu.
5 Ninisu da Gode Ea hawa: hamomu defele hame galebe. Gode Hi fawane da ninima gasa iabeba: le ninia da amo hawa: hamoma: ne gasa gala.
Ba mu da wata gwanintar kanmu da za mu yi takamar wani abu ya zo daga gare mu. Maimakon haka, gwanintar mu daga Allah take.
6 Gaheabolo gousa: su da sema dedei liligi hame, be A: silibuga hamoi liligi. Amo hawa: hamomusa: gini Gode Hi fawane da ninia hou bu afadenei. Be sema dedei fawane dawa: sea, dunu ilia bogosu fawane ba: mu. Be A: silibu Ea hou dawa: sea, eso huluane mae bogole Fifi Ahoanusu ba: mu.
Allah ne ya maishe mu kwararrun bayi na sabon alkawari. Wannan alkawari ne ba na rubutu ba amma na Ruhu. Gama rubutu kisa yake yi, amma Ruhu rai yake bayarwa.
7 Gode da Ea Sema nabuane gala, igi bianoi da: iya dedei. Isala: ili dunu ilia amo lale, Gode Ea hadigi ba: i. Mousese ea odagi da hadigi hamoi be amo hadigi da haba: domu agoane ba: i. Be Isala: ili dunu da ea odagi hadigi hamoiba: le, ba: mu gogolei galu. Gode Ea sema da bogosu fawane olelesa. Be amo da hadigi agoane ba: beba: le,
To hidimar da ta haifar da mutuwa- wadda aka rubuta bisa duwatsu- ta zo cikin irin wannan daukaka da har Israila ba su iya kallon fuskar Musa kai tsaye ba. Wannan kuwa saboda daukakar da ke fuskarsa ne, daukaka mai shudewa.
8 Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala Ea hamosu liligi (Gode Ea Gousa: su Gaheabolo) da bagade baligiliwane hadigi agoane ba: sa.
Ina misalin girman daukakar hidimar da Ruhu ke yi?
9 Sema hou da osobo bagade dunuma se imunusa: fofada: su olelei, amo liligi da hadigi agoane ba: i. Amaiba: le, hou ninima gaga: su olelesu liligi, amo da bagade baligiliwane hadigi agoane ba: sa.
Gama idan hidimar kayarwa tana da daukaka, ina misalin yalwatar daukaka da hidimar adalchi za ta yi!
10 Wali baligiliwane hadigi hou da doaga: beba: le, musa: hadigi da mugululi asi dagoi, amo ninia da sia: sa.
Babu shakka, abin da aka maishe shi mai daukaka a da, ba ya da sauran daukaka a wannan fanni, saboda irin daukakar da ta zarce shi.
11 Musa: hadigi hou da fa: no mugulumusa: , fonobahadi fawane dialu. Be wali misi hadigi da eso huluane mae mugululi dialalalumu. Amaiba: le, amo ea hadigi da baligiliwane ba: sa.
To idan har mai shudewar nan ya na da daukaka, ina misalin daukakar da abu na dindindin zai samu!
12 Ninia da amo hobea misunu dafawane hamoma: beyale dawa: lusu liligi lalegaguiba: le, ninia da hame beda: iwane esala.
Dashike muna da wannan tabbaci, muna da gabagadi sosai.
13 Isala: ili dunu da hadigi Mousese ea odagiga dialu amo mugulumu ba: sa: besa: le, Mousese da ea odagi abulaga dedeboi. Be ninia agoaiwane hame hamosa.
Ba kamar Musa muke ba wanda ya sa mayafi ya rufe fuskarsa, ta yadda mutanen Isra'ila basu iya kallon karshen daukaka mai shudewa ba kai tsaye.
14 Ilia dogo da igi agoane hamoi galu. Amola asili wali esoga, ilia musa: sema dedei idisia, ilia asigi dawa: su da fedege agoane abula amoga dedeboi dagoi. Dunu da Yesu Gelesuma madelagi dagoiba: le, fawane, amo dedebosu abula fadegai dagoi ba: sa.
Amma tunaninsu ya zama a rufe. Har yau kuwa mayafin na nan sa'adda ake karanta tsohon alkawari. Ba a bude shi ba, saboda a cikin Almasihu ne kadai ake kawar da shi.
15 Wali eso amolawane, Isala: ili dunu da Mousese ea Sema dedei buga idisia, ilia asigi dawa: su da abulaga dedeboi agoane ba: sa.
Amma har yau, duk lokacin da ake karanta littafin Musa, akwai mayafi shimfide a zukatansu.
16 Be amo dedebosu abula fadegamu logo da gala. Gode Sia: Dedei da Mousese ea hou amane olelesa, “E da Hina Godema sinidigiba: le, ea dedebosu abula fadegai dagoi ba: i.”
Amma sa'adda mutum ya juyo wurin Ubangiji, an kawar da mayafin.
17 Amo sia ganodini, “Hina Gode” dedei da Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala. Amola Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da esalebeba: le, osobo bagade dunu da halegale, udigili lalebe hou dawa: sa.
To Ubangiji shine Ruhun. Inda Ruhun Ubangiji yake, akwai 'yanci.
18 Amaiba: le, ninia huluane ninia odagi dedebosu liligi fadegaiba: le, ninia odagi da Hina Gode Ea hadigi olelesa. Amo hadigi da Hina Gode Ea A: silibu amoga mahabeba: le, amo hadigi da mae fisili heda: sa. Amola Hina Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala, E da nini bu Yesu Gelesu agoane ba: ma: ne, ninia hou afadenenana.
Dukan mu yanzu, da fuskoki marasa mayafi, muna ganin daukakar Ubangiji. Muna samun sakewa zuwa cikin irin wannan daukaka, daga wannan mataki na daukaka zuwa wani matakin, kamar dai daga wurin Ubangiji, wanda shine Ruhun.

< 2 Golidia 3 >