< 2 Hou Olelesu 32 >

1 Hina bagade Hesigaia da Hina Godema molole fa: no bobogei. Be amogalu, Asilia hina bagade Sena: galibi da Yuda fi doagala: i. E da gagili sali moilai bai bagade huluane eale disili, ea dadi gagui dunu ilia gagili sali dobea muguluma: ne sia: i.
Bayan dukan abin da Hezekiya ya yi cikin aminci, sai Sennakerib sarkin Assuriya ya zo ya yaƙi Yahuda. Ya yi kwanto wa biranen katanga, yana zato zai ci su da yaƙi wa kansa.
2 Amola Sena: gelibi da Yelusaleme doagala: ma: ne ilegei. Hina bagade Hesigaia da amo hou dawa: loba,
Sa’ad da Hezekiya ya ga Sennakerib ya zo yana kuma niyya yă yaƙi Urushalima,
3
sai ya yi shawara da fadawansa da hafsoshin mayaƙansa cewa su datse ruwa daga maɓulɓulan ruwan da yake waje da birnin, suka kuwa taimake shi.
4 e amola eagene ouligisu dunu da Asilia dunu ilia da Yelusaleme gadenene doaga: lalu, hano mae moma: ne logo hedofama: ne, hano logo Yelusaleme gadili galu, amo hedofamusa: dawa: i. Eagene ouligisu dunu da Yelusaleme fi dunu bagohame gadili oule asili, gu hano logo huluane hedofai.
Sai babban taro suka haɗu suka datse dukan maɓulɓulai da rafuffukan da suke gudu cikin ƙasar. Suka ce “Me zai sa sarakunan Assuriya su zo su sami ruwa barkatai?”
5 Hina bagade da Yelusaleme bu gasawane gagili salima: ne, gagili sali dobea dodoa: i, amola amo da: iya diasu gado gagagula heda: su gaguli gagai. Amola e da gagoi gadili, eno dobea gagui. Amola e da gagili sali liligi amo da Yelusaleme musa: gagui gusudili dialu, be wali osobo gasa: le da: iya ligisi, amo dodoa: i. Amola e sia: beba: le, ilia da goge agei amola da: igene ga: su bagohame hamoi.
Sai suka yi aiki tuƙuru suna gyaran dukan sassan katangar da suka fāɗi, suna kuma gina hasumiya a kai. Ya gina wata katanga a waje da wannan, ya kuma ƙara ƙarfin madogaran gini na Birnin Dawuda. Ya yi makamai masu yawa da kuma garkuwoyi.
6 E da dadi gagui ouligisu dunu, ilia Yelusaleme fi dunu huluane ouligima: ne ilegei, amola ilia huluane sogebi amo da Yelusaleme logo ga: su gadenene dialu, amogawi gilisima: ne sia: i.
Ya naɗa manyan hafsoshi a kan mutane, ya tattara su a gabansa a fili a ƙofar birni, ya kuma ƙarfafa su da waɗannan kalmomi.
7 E da ilima amane sia: i, “Dilia gasa fili, amola Asilia hina bagade amola ea dadi gagui wa: i ilima mae beda: ma! Ninima gai gasa bagade hou da ema gai gasa hou, bagadewane baligisa.
“Ku ƙarfafa, ku yi ƙarfin hali. Kada ku ji tsoro ko ku yi fargaba saboda sarkin Assuriya, da mayaƙan nan masu yawa da suke tare da shi, gama shi wanda yake tare da mu, ya fi wanda yake tare da su.
8 Ea gasa da osobo bagade dunu ea gasa fawane. Be ninia Hina Gode da ninima gai esala. Amola E da nini fidimu amola ninima gale gegemu.” Dunu huluane da ilia hina bagade ea sia: nababeba: le, dogo denesi.
Mayaƙa na jiki ne kawai suke tare da shi, amma Ubangiji Allahnmu ne yake tare da mu, zai kuwa taimake mu yă kuma yi yaƙinmu.” Mutane kuwa suka amince da maganar Hezekiya, Sarkin Yahuda.
9 Amalu, fa: no, Sena: gelibi amola ea dadi gagui wa: i da La: igisi moilai bai bagadega esaloba, e da Hesigaia amola Yuda fi dunu ili gilisili Yelusalemega esalu, ilima amane sia: si,
Daga baya, sa’ad da Sennakerib sarkin Assuriya da dukan mayaƙansa suke kwanto wa Lakish, sai ya aiki hafsoshinsa da wannan saƙo wa Hezekiya sarkin Yahuda da kuma wa dukan mutanen Yahuda waɗanda suke can cewa,
10 “Na da Asilia hina bagade Sena: gelibi! Na da dilima adole ba: sa. Na da Yelusaleme eale disi dagoi. Dilia abuliba: le hame beda: sala: ?
“Ga abin da Sennakerib sarkin Assuriya ya ce ga me kake dogara, har da ka dāge cikin Urushalima da aka yi mata kwanto?
11 Hesigaia da dilima, dilia Hina Gode da nini dilima mae hasalasima: ne, dili gaga: mu sia: sa. Be Hesigaia da dilima ogogosa. E da dili ha: ga amola hano hanaga bogoma: ne, logo doasisa.
Ai, Hezekiya, ruɗinku yake yi, don yă sa ku mutu da yunwa da ƙishirwa sa’ad da yake ce muku, ‘Ubangiji Allahnmu zai cece mu daga hannun sarkin Assuriya.’
12 Hesigaia hisu da Hina Godema nodone sia: ne gadosu sogebi amola oloda huluane gugunufinisili, Yuda fi dunu amola Yelusaleme fi dunu ilima oloda afae fawane amoga nodone sia: ne gadoma: ne amola gabusiga: manoma gobele salima: ne sia: i.
Hezekiya kansa bai rushe waɗannan masujadan kan tudu da bagadai, yana ce wa Yahuda da Urushalima, ‘Dole ku yi sujada a gaban bagade guda ku kuma ƙone hadayu a kansa ba’?
13 Dilia na aowalali, ilia eno fifi asi ilima hamosu amo dawa: sala: ? Eno fifi asi gala dunu ilia ‘gode’ da Asilia hina bagade ili mae hasalima: ne, gaga: bela: ? Hame mabu!
“Ba ku san abin da ni da kuma kakannina suka yi wa dukan mutanen sauran ƙasashe ba? Allolin ƙasashen nan sun taɓa iya ceton ƙasarsu daga hannuna ne?
14 Amo fifi asi gala huluane ilia ‘gode’ da ninia ili mae hasalima: ne, hamedafa gaga: i. Amaiba: le, dilia abuliba: le dilia Gode da dili gaga: ma: ne dawa: sala: ?
Wanne a cikin dukan allolin waɗannan ƙasashe da kakannina suka hallaka ya taɓa iya ceton mutanensa daga gare ni? To, yaya Allahnku zai iya cetonku daga hannuna?
15 Hesigaia da dilima ogogosa. Ea sia: dafawaneyale mae dawa: ma. Fifi asi gala huluane ilia ‘gode’ da Asilia hina bagade ili mae hasalima: ne gaga: mu da hamedei ba: i. Amaiba: le, dilia Gode da dili gaga: mu hamedeidafa ba: mu.”
Yanzu fa, kada ku bar Hezekiya yă ruɗe ku yă kuma ɓad da ku haka. Kada ku gaskata shi, gama babu allahn wata ƙasa ko masarautar da ya taɓa iya ceton mutanensa daga hannuna ko kuwa hannun kakannina. Balle har Allahnku yă cece ku daga hannuna!”
16 Asilia eagene ouligisu dunu ilia da baligili Hina Gode amola Hina Gode ea hawa: hamosu dunu Hesigaia elea hou lasogole sia: i.
Hafsoshin Sennakerib suka ci gaba da maganar banza wa Ubangiji Allah da kuma a kan bawansa Hezekiya.
17 Amola meloa amo Asilia hina bagade ea dedei, amo ganodini Isala: ili Hina Godema odoga: su sia: bagade ba: i, “Fifi asi gala huluane ilia ‘gode’ da na gasaga ili hasalima: ne hame gaga: i. Amola Hesigaia ea Gode da dili na mae hasalima: ne, hamedafa gaga: mu.”
Sarki ya kuma rubuta wasiƙu yana zagin Ubangiji, Allah na Isra’ila, yana faɗin wannan a kansa, “Kamar yadda sauran allolin mutanen sauran ƙasashe ba su iya kuɓutar da mutane daga hannuna ba, haka Allahn Hezekiya ba zai kuɓutar da mutanensa daga hannuna ba.”
18 Sena: gelibi eagene ouligisu dunu da amo sia: Hibulu sia: ga wele sia: i. Bai ilia da Yelusaleme fi dunu dobea da: iya esalu, amo ili beda: ma: ne amola da: i dioma: ne hamomusa: dawa: i galu. Amalalu, ilia da hedolowane moilai sugumusa: dawa: i.
Sa’an nan suka yi magana da ƙarfi cikin Yahudanci wa mutanen Urushalima waɗanda suke kan katanga, don su firgita su, su kuma sa su ji tsoro don su iya cin birnin.
19 Ilia da Yelusaleme hadigi Godedafa, amo da fifi asi gala eno ilia udigili ogogosu ‘gode’, amo ili defele dawa: iwane sia: dasu.
Suka yi magana game da Allah na Urushalima yadda suka yi game da allolin sauran mutanen duniya, aikin hannuwan mutane.
20 Amalalu, hina bagade Hesigaia amola balofede dunu Aisaia (A: imose egefe), ela da Godema sia: ne gadoi amola Godea ili fidima: ne Ema digini wele sia: i.
Sarki Hezekiya da annabi Ishaya ɗan Amoz suka yi kuka cikin addu’a ga sama game da wannan.
21 Hina Gode da a: igele dunu asunasili, e da Asilia dadi gagui dunu amola ilia ouligisu dunu medole legei. Amaiba: le, Asilia hina bagade da gogosiane, Asilia sogega buhagi. Eso afaega, e da ea ogogosu ‘gode’ ea debolo diasua esaloba, egefelali mogili da gegesu gobiheiga, e medole legei.
Sai Ubangiji ya aiki mala’ika, wanda ya karkashe dukan jarumawa da shugabanni da kuma hafsoshi a sansanin sarkin Assuriyawa. Saboda haka sai sarkin Assuriya ya janye zuwa ƙasarsa da kunya. Da ya shiga haikalin Allahnsa, sai waɗansu a cikin’ya’yansa maza suka yanka shi da takobi.
22 Hina Gode da agoane hina bagade Hesigaia amola Yelusaleme fi dunu huluane amo Asilia hina bagade Sena: gelibi amola Yuda fi ha lai dunu eno, ili mae hasalima: ne gaga: i dagoi.
Ta haka Ubangiji ya ceci Hezekiya da mutanen Urushalima daga hannun Sennakerib sarkin Assuriya da kuma daga hannun dukan sauran. Ya magance su a kowane gefe.
23 Dunu bagohame da Yelusalemega, Hina Godema gobele salimusa: amola Hesigaiama hahawane dogolegele iasu liligi imunusa: misi. Ha amogainini, fifi asi gala dunu huluane da Hesigaiama nodone dawa: i.
Yawanci mutane suka kawo hadayun ƙonawa zuwa Urushalima wa Ubangiji da kuma kyautai masu daraja wa Hezekiya sarkin Yahuda. Daga lokacin zuwa gaba dukan ƙasashe suka girmama shi.
24 Amo galu, hina bagade Hesigaia da olole, bogomuwane galu. E Godema sia: ne gadoiba: le, Hina Gode da e uhinisima: ne, ema dawa: digima: ne olelesu i.
A kwanakin nan Hezekiya ya yi ciwo, ya yi kusan mutuwa. Sai ya yi addu’a ga Ubangiji, wanda ya amsa masa ya kuma ba shi alama.
25 Be Hesigaia da gasa fili, Hina Gode Ea uhinisisu hou ba: beba: le, Godema hame nodoi. Amaiba: le, Yuda fi amola Yelusaleme fi da se nabi.
Amma zuciyar Hezekiya ta yi girman kai, bai kuwa yi amfani da alherin da aka nuna masa ba, saboda haka fushin Ubangiji ya sauko a kansa da kuma a kan Yahuda da Urushalima.
26 Be fa: nowane, Hesigaia amola Yelusaleme fi da ilia hou fofonoboi. Amaiba: le, Hesigaia esalebe galu, ilima se hame i.
Sai Hezekiya ya tuba daga girma kan zuciyarsa, haka ma mutanen Urushalima; saboda haka fushin Ubangiji bai zo a kansu a kwanakin Hezekiya ba.
27 Hina bagade Hesigaia da liligi bagade gaguiwane hamoi. Dunu huluane da ema nodosu. Ea sia: beba: le, ilia da liligi ligisisu sesei gaguia gagai. Amo ganodini, ilia da ea gouli, silifa, igi noga: idafa, ha: i manu fodole nasu, da: igene ga: su amola eno noga: idafa liligi, ligisisu.
Hezekiya mai arziki da girma ne ƙwarai, ya kuma yi baitulmali domin azurfa da zinariyarsa da kuma domin duwatsu masu daraja, kayan yaji, garkuwoyi da kuma domin dukan kayayyaki masu daraja nasa.
28 Amola ea sia: beba: le, ilia da liligi ligisisu diasu gaguia gagai. Amo ganodini, ilia da ea gala: ine, waini hano amola olife susuligi ligisisu. Amola ilia da ea bulamagau diasu gaguia gagai, amola sibi gagole gagai.
Ya kuma yi gine-gine domin ajiyar hatsi, sabon ruwa inabi da mai; ya kuma yi wuraren ajiyar kowane irin shanu dabam-dabam, da kuma turke domin tumaki.
29 Eno amolawane, Gode da ema bulamagau amola sibi amola liligi bagohamedafa iabeba: le, e da moilai bai bagade eno bagohame gaguia gagai.
Ya gina ƙauyuka ya kuma samo shanu da garkuna masu yawa, gama Allah ya ba shi arziki mai yawa sosai.
30 Hina bagade Hesigaia da Gihone Gu hano hihiga: le, ea hano logo eno hamegadili ogane, osobo hagududili, Yelusaleme gagoi ganodini doafasi. Hesigaia da ea hamosu defele huluane didili hamoi.
Hezekiya ne ya datse ruwan bisa na maɓulɓular Gihon, ya sa ruwan ya gangara zuwa gefe yamma na Birnin Dawuda. Ya yi nasara a kome da ya yi.
31 Amola Ba: bilone alofele iasu dunu da musa: hame ba: su hou amo abedela manoba, (2 Hina 20:7-19), Gode da Hesigaia hi hanaiga hamoma: ne yolesi. Bai E da ea hou adoba: musa: dawa: i.
Amma da masu mulkin Babilon suka aika da jakadu su tambaye shi game alamar da ta faru a ƙasar, Allah ya rabu da shi don yă gwada shi don yă kuma san kome da yake cikin zuciyarsa.
32 Hesigaia ea hamonanu eno, amola ea Hina Godema asigidafa hou, amo huluane da “Balofede Dunu Aisaia (A: imose egefe) ea Esala Ba: su Meloa” amola “Yuda amola Isala: ili hina bagade Ilia Hamonanu Meloa” amo ganodini dedene legei.
Sauran ayyukan mulkin Hezekiya da kuma kyawawa ayyukansa, suna a rubuce a cikin wahayin annabi Ishaya ɗan Amoz, a cikin littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
33 Hesigaia da bogole amola ilia ea da: i hodo gadodili sogebiga, hina bagade ilia gele gelabo ganodini sali. Yuda fi amola Yelusaleme fi dunu huluane da ema asigiba: le, ema nodomusa: gegedole fi. Egefe Ma: na: se da e bagia hina bagade hamoi.
Hezekiya ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a kan tudu inda makabartan zuriyar Dawuda suke. Dukan Yahuda da kuma mutanen Urushalima suka girmama shi sa’ad da ya mutu. Sai Manasse ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.

< 2 Hou Olelesu 32 >