< 2 Hou Olelesu 28 >
1 20A: iha: se da lalelegele, ode20 agoane esalu, e da muni Yuda hina bagade hamoi, amola e da Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode 16 agoanega Yuda fi ouligilalu. E da ea aowa hina bagade Da: ibidi ea molole hamosu hou defele hame hamoi. Be e da wadela: i hou hamobeba: le, Hina Gode da ema hahawane hame galu.
Ahaz yana da shekara ashirin sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara goma sha shida. Ba kamar Dawuda kakansa ba, bai yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji ba.
Ya yi tafiya a hanyoyin sarakunan Isra’ila ya kuma yi zubin gumaka domin a bauta wa Ba’al.
3 E da Isala: ili hina bagade ilia wadela: i hou defele hamoi. E da ogogosu ‘gode’ Ba: ile agoaila ouliga hamoi. E da wadela: idafa hou amo Ga: ina: ne dunu ilia hamoi (Isala: ili dunu da Ga: ina: ne soge fedele lamusa: gusuba: i mogodigisia, Hina Gode da Ga: ina: ne dunu gadili sefasi) amo ilia hou defele hamoi. Bai e da hina: egefe amo ogogosu loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadomusa: , gobele sali.
Ya ƙone hadayu a Kwarin Ben Hinnom, ya kuma miƙa’ya’yansa maza a cikin wuta, yana bin hanyoyi banƙyama na al’umman da Ubangiji ya kora a gaban Isra’ilawa.
4 E da ogogosu ‘gode’ma nodone sia: ne gadosu sogebi agolo da: iya galu, amola ifa huluane ilia ougiha galu amogai, A:iha: se da ohe amola gabusiga: manoma gobele salalusu.
Ya miƙa hadayu, ya kuma ƙone turare a masujadan kan tudu, a bisa tuddai da kuma ƙarƙashin kowane itace mai inuwa.
5 Hina bagade A: iha: se da wadela: le hamoiba: le, ea Hina Gode da logo doasiba: le, Silia hina bagade da e hasalasili, Yuda fi dunu bagohame gagulaligili, Dama: sagase moilai bai bagadega hiouginana asi. Amola Hina Gode da logo doasiba: le, Isala: ili hina bagade Biga (Lemalaia egefe), da A: iha: se hasalili, eso afae amoga, nimi bagade Yuda dadi gagui dunu 120,000 agoane medole legei. Yuda fi dunu da Isala: ili fi ilia aowalalia Hina Gode fisiagaiba: le, E da agoane hamoma: ne logo doa: si.
Saboda haka Ubangiji Allahnsa ya miƙa shi ga sarkin Aram. Arameyawa suka ci shi a yaƙi, suka kuma kwashe mutanensa da yawa a matsayin’yan kurkuku, suka kawo Damaskus. Ya kuma ba da shi ga sarkin Isra’ila, wanda ya jijji masa a yaƙi.
A rana ɗaya Feka ɗan Remaliya ya kashe sojoji dubu ɗari da dubu ashirin a Yahuda, domin Yahuda sun yashe Ubangiji Allah na kakanninsu.
7 Isala: ili dadi gagui dunu afae, ea dio amo Sigalai, e da hina bagade A: iha: se egefe Ma: iasia, amola hina bagade diasu ouligisu dunu A: seliga: me, amola hina bagade ea bisi bagia dunu Elega: ina, amo huluane medole legei.
Zikri, wani jarumin Efraim, ya kashe Ma’asehiya ɗan sarki, Azrikam hafsa mai lura da fada, da kuma Elkana, mataimakin sarki.
8 Yuda fi dunu da Isala: ili fi ilia fidafa dunu. Be amo mae dawa: le, Isala: ili dadi gagui dunu da uda amola mano 200,000 agoane suguli, Samelia sogega hiouginana asi. Amola ilia da Yuda fi ilia liligi bagohame suguli, gaguli asi.
Isra’ilawa suka kame kamammu daga’yan’uwansu mata,’ya’ya maza da kuma’ya’ya mata dubu ɗari biyu. Suka kuma kwashe ganima mai yawan gaske, waɗanda suka kwasa zuwa Samariya.
9 Hina Gode Ea balofede dunu ea dio amo Oudede da Samelia moilai bai bagadega fifi lasu. Isala: ili dadi gagui wa: i amola ilia suguli lai Yuda fi dunu da moilai bai bagadega doaga: musa: ahoanoba, e da ilima doaga: le amane sia: i, “Dilia aowalalia Hina Gode da Yuda fi ilima ougiba: le, dilia ili hasalima: ne gasa dilima i. Be dilia da dodona: giwane ili medole lelegei. Amola amo hou Hina Gode da nabi dagoi.
Amma wani annabin Ubangiji mai suna Oded yana a can, sai ya fito don yă sadu da mayaƙa sa’ad da suke komowa zuwa Samariya. Ya ce musu, “Domin Ubangiji Allah na kakanninku yana fushi da Yahuda, ya ba da su cikin hannunku. Sai kuka kashe su cikin fushin da ya kai sama.
10 Amola wali dilia da amo hou baligili, Yuda amola Yelusaleme fi dunu amola uda dilia udigili hawa: hamosu dunu hamoma: ne ilegesa. Dilia amola da dilia Hina Godema wadela: le hamoi dagoi.
Yanzu kuma kuna niyya ku mai da maza da matan Yahuda da Urushalima bayinku. Amma ku ɗin ba ku da laifin zunubi ga Ubangiji Allahnku ne?
11 Na sia: nabima! Go suguli lai dunu ilia da dilia olalali amola dia: lifilali. Ili udigili masa: ne, yolesima! Agoane hame hamosea, Hina Gode Ea ougi da heda: le, dilima se iasu imunu.”
To, ku saurare ni! Ku mai da’yan’uwanku da kuka kama a matsayin’yan kurkuku, gama fushin Ubangiji yana a kanku.”
12 Ga (north) Isala: ili bisili ouligisu dunu biyaduyale amolawane da dadi gagui dunu ilia hou gagaboi. Ilia dio da A: salaia (Youha: ina: ne egefe), Belegaia (Misilimode egefe), Yehisigaia (Sia: lame egefe) amola Ama: isa (Ha: dalai egefe).
Sai waɗansu shugabanni a Efraim, Azariya ɗan Yehohanan, Berekiya ɗan Meshillemot, Hezekiya ɗan Shallum da Amasa ɗan Hadlai, suka tasar wa waɗanda suke isowa daga yaƙi.
13 Ilia amane sia: i, “Amo sugui dunu goeguda: mae oule misa. Ninia Hina Godema wadela: le hamobeba: le, E da ninima ougisa. Be ninia amo hou hamosea, E da ninima baligili ougimu amola se iasu ninima imunu.”
Suka ce, “Dole ku kawo waɗannan’yan kurkukun a nan, ko kuwa za ku yi laifi a gaban Ubangiji. Kuna niyya ku ƙara ga zunubinmu da kuma laifinmu? Gama laifinmu ya riga ya yi yawa, kuma fushinsa mai tsanani yana a kan Isra’ila.”
14 Amaiba: le, dadi gagui dunu da sugui dunu amo dunudafa amola ilia ouligisu dunu ili ouligima: ne ilima i.
Saboda haka sojoji suka ba da’yan kurkukun da ganima a gaban hafsoshi da dukan taron.
15 Ilia da amo ouligisu dunu biyaduyale, ilia da abula amo da sugui liligiga galu, amo sugui dunuma bu ima: ne, ilegei. Ilia da abula, emo salasu, ha: i manu amola hano ili moma: ne defele, ilima i. Amola ilia fofa: gi amo olife susuligiga legei. Nowa da gasa hameba: le, masunu gogolei, amo ilia dougi da: iya fisisi. Amalalu, ilia da sugui dunu huluane, Yeligou (fasela aligi moilai bai bagade) Yuda soge ganodini dialu, amo guda: oule asi. Amalalu, Isala: ili dunu ilia da Samelia sogega buhagi.
Sai mutanen da aka kira sunansu suka tashi, suka ɗauki kamammun, da ganimar, suka sa wa dukan waɗanda suke tsirara sutura. Suka sa musu sutura, suka ba su takalma, suka ba su abinci da abin sha, suka shafa musu mai. Suka hawar da dukan raunana a kan jakuna, suka kai su wurin’yan’uwansu a Yeriko, wato, Birnin Itatuwan Dabino, sa’an nan suka koma Samariya.
16 Idome fi dunu da bu muni Yuda fi doagala: lalu. Ilia da Yuda dunu bagohame susugui. Amaiba: le, hina bagade A: iha: se da Asilia hina bagade Digala: de Bilisa e fidila misa: ne adosi.
A lokacin nan Sarki Ahaz ya aika wurin sarkin Assuriya neman taimako.
Mutanen Edom sun sāke zuwa suka yaƙi Yahuda suka kuma kwashe’yan kurkuku,
18 Amogalu, Filisidini dunu ilia da moilai amo da Yuda guma: dini agolo soge amola ga (south) sogega galu, amo doagala: lalu. Ilia da hagudu dedei moilai bai bagade suguli fi: - Bede Simese, A:dialone, Gidelode, Siougou, Dimina amola Gimisou amola moilai fonobahadi huluane ili sisiga: le dialu.
yayinda Filistiyawa suka kai hari wa garuruwa a gindin tuddai da kuma a Negeb na Yahuda. Suka kame su suka kuma zauna a Bet-Shemesh, Aiyalon da Gederot, haka ma Soko, Timna da Gimzo tare da ƙauyuka kewayensu.
19 Hina bagade A: iha: se da Yuda fi ilima molole hame hamoi amola Hina Godema baligi fa: i. Amaiba: le, Hina Gode da Yuda fi ilima se iasu.
Ubangiji ya ƙasƙantar da Yahuda saboda Ahaz sarkin Isra’ila, gama ya hadasa mugunta a Yahuda kuma ya kasance marar aminci ga Ubangiji.
20 Be Asilia hina bagade da A: iha: se mae fidili, ema ha lale, e se lama: ne hamosu.
Tiglat-Fileser sarkin Assuriya ya zo wurinsa, sai ya wahalar da sarki Ahaz maimakon taimakonsa.
21 Amaiba: le, A:iha: se da Debolo Diasua amola hina bagade diasua amola ouligisu dunu ilia diasua, gouli lale, Asilia hina bagade ema i. Be amomane e da Yuda fi ili hame fidi.
Ahaz ya ɗauki waɗansu abubuwa daga haikalin Ubangiji da kuma daga fadan sarki da kuma daga sarakuna, ya ba da su ga sarkin Assuriya, amma wannan bai taimake shi ba.
22 A: iha: se da se baligili nababeba: le, wadela: i hou mae fisili, bu baligiliwane Hina Godema wadela: le hamonanusu.
Cikin lokacin wahalarsa Sarki Ahaz ya ƙara zama marar aminci ga Ubangiji.
23 E da Silia dunu amo da e hasalasi, ilia ogogosu ‘gode’ ilima gobele salasu hamosu. E amane sia: i, “Silia fi ilia ‘gode’ da ili noga: le fidi. Amaiba: le, na da amo ‘gode’ma gobele salasea, ilia da na fidima: bela: ?” E da amo hou hamobeba: le, e amola ea fi dunu da gugunufinisi dagoi ba: i.
Ya miƙa hadayu ga allolin Damaskus, waɗanda suka ci shi a yaƙi; gama ya yi tunani, “Da yake allolin sarakunan Aram sun taimake su, zan miƙa hadayu domin su taimake ni.” Amma suka zama sanadin fāɗuwarsa da kuma fāɗuwar dukan Isra’ila.
24 Amola e da Debolo Diasu liligi huluane lidili, goudane sasali. E da Debolo Diasu ga: sili, Yelusaleme sogebi huluane amo ganodini oloda bugisisi.
Ahaz ya tattara kayayyaki daga haikalin Allah ya kwashe su. Ya kulle ƙofofin haikalin Ubangiji ya kakkafa bagadai a kowace kusurwa a titin Urushalima.
25 Yuda moilai huluane amo ganodini, e da ogogosu ‘gode’ma nodone sia: ne gadosu sogebi amogawi ilia da gabusiga: manoma ga fi ogogosu ‘gode’ma gobele salasu, agoai sogebi bagohame gagui. E da agoane hamobeba: le, ea aowalalia Hina Gode da ema ougi bagade galu.
A kowane gari a Yahuda, ya gina masujadan kan tudu don ƙone hadayu ga waɗansu alloli, ya kuma tsokane Ubangiji Allah na kakanninsa ya yi fushi.
26 Ea ouligisu amogalu, ea muni ouligisa asili dagosu galu, amo hamonanu da “Yuda amola Isala: ili hina bagade Ilia Hamonanu Meloa” amo ganodini dedene legei.
Sauran ayyukan mulkinsa da dukan hanyoyinsa, daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce a littafin sarakunan Yahuda da Isra’ila.
27 Hina bagade A: iha: se da bogole, Yelusaleme moilai bai bagade ganodini uli dogone sali. Be ilia da ea da: i hodo amo hina bagade ilia gele gelabo ganodini hame sali. Ea mano Hesigaia da e bagia, Yuda fi ilia hina bagade hamoi.
Ahaz ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a birnin Urushalima, amma ba a sa shi a makabartan sarakunan Isra’ila ba. Sai Hezekiya ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.