< 2 Hou Olelesu 26 >

1 Amalalu, Yuda fi dunu da A: masaia egefe Asaia, amo ilima hina bagade hamoma: ne ilegei. Amogala, ea lalelegei ode da 16 agoane ba: i.
Sai dukan mutanen Yahuda suka ɗauki Uzziya wanda yake da shekara goma sha shida da haihuwa, suka naɗa shi sarki a madadin mahaifinsa Amaziya.
2 (Ea ada bogole, fa: no, Asaia da Ila: de moilai bai bagade bu fedelale, amo buga: le gagui.)
Shi ne wanda ya sāke gina Elot ya kuma mai da shi ga Yahuda bayan Amaziya ya huta tare da kakanninsa.
3 Asaia da lalelegele, ode 16 esalu, e da muni Yuda hina bagade hamoi, amola e da Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode 52 agoanega Yuda fi ouligilalu. Ea ame da Yelusaleme moilai bai bagade uda, ea dio amo Yegoulaia.
Uzziya yana da shekara goma sha shida sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki a Urushalima shekara hamsin da biyu. Sunan mahaifiyarsa Yekoliya ce; ita daga Urushalima ce.
4 E da ea ada ea hou defele, Hina Gode hahawane ba: ma: ne, molole hamoi.
Ya yi abin da yake daidai a gaban Ubangiji, kamar dai yadda mahaifinsa Amaziya ya yi.
5 Ea Gode Ea Sia: fada: i sia: su dunu (Segalaia) da esaloba, e da mae fisili, Hina Godema noga: le fa: no bobogei. Amola Gode da ema hahawane dogolegele hamoi.
Ya nemi Allah a kwanakin Zakariya, wanda ya koyar da shi a tsoron Allah. Muddin ya nemi Ubangiji, Allah ya ba shi nasara.
6 Asaia da Filisidini dunuma gegemusa: asi. E da moilai bai bagade amo Ga: de, Ya: bene amola A: siedode, ilia gagoi mugului dagoi. Amola A: siedode gadenene amola Filisidini soge huluane ganodini, gagili sali moilai bai bagade gaguli gagai.
Ya yi yaƙi da Filistiyawa ya kuma rushe katangar Gat, Yabne da kuma Ashdod. Sa’an nan ya sāke gina garuruwa kusa da Ashdod da sauran wurare a cikin Filistiyawa.
7 Gode da e fidiba: le, e da Filisidini dunu, A:la: be fi dunu ilia da Geba: iele soge ganodini esalu, amola Miunaide fi dunu huluane hasasali.
Allah ya taimake shi a kan Filistiyawa da kuma a kan Larabawa waɗanda suke zama a Gur-Ba’al da kuma a kan Meyunawa.
8 Asaia da A: mone fima dabe ima: ne, seselala lai. Asaia da nimi bagade hamoiba: le, dunu huluane amola Idibidi dunu da ea hou lalaba asi.
Ammonawa suka kawo haraji wa Uzziya, sunan da ya yi kuwa ya bazu har iyakar Masar, domin ya zama mai iko sosai.
9 Asaia da Yelusaleme gagili sali amo bainasima: ne hamoi. E da Hegomai Logo Ga: su, Fago Logo Ga: su amola dobea fei sisigagala: i, amoga diasu gado gagagula heda: i.
Uzziya ya gina hasumiyoyi a Urushalima a Ƙofar Kusurwa, a Ƙofar Kwari da kuma a kusurwar katanga, ya kuma yi musu katanga.
10 E amolawane da ohe fofole sogega diasu gagili sali gado gagagula heda: i. Amola hano wayabo bagohame dogoi. Bai e da guma: dini agolo sogea amola umia amogai ohe fofoi bagohame ouligisu. E da hawa: hamone manusa: obenai bagadeba: le, e da dunu ilima agolo sogea waini sagama: ne amola nasegagi sogea bugili moma: ne, fada: i sia: ne iasu.
Ya gina hasumiyoyi a hamada ya kuma haƙa rijiyoyi masu yawa, gama yana da dabbobi masu yawa a gindin duwatsu da kuma a kwari. Yana da mutane masu yin masa aiki a gonakinsa da gonakin inabinsa a tuddai da kuma a ƙasashe masu dausayi, gama yana son noma.
11 E da dadi gagui wa: i gegemusa: momagei bagadedafa galu. Dadi gagui wa: i ea hou amola idi amo sia: dedesu dunu Yiaiele amola Masa: ia ela dedene legesu. Ela ouligisu dunu da Ha: nanaia (e da hina bagade eagene dunu).
Uzziya ya kasance da gogaggun mayaƙa, a shirye su fito ɓangarori-ɓangarori bisa ga yawansu yadda Yehiyel magatakarda, da Ma’asehiya jarumi, suka karkasa su bisa ga umarnin Hananiya, ɗaya daga cikin fadawa.
12 Asaia ea dadi gagui wa: i ouligisu dunu ilia idi da 2,600 agoane.
Yawan shugabannin iyali a bisa jarumawa sun kai 2,600.
13 Iliha dadi gagui dunu ilia idi da 307,500 agoane. Ilia huluane da hina bagade ea ha lai dunuma gegemusa: momagei.
A ƙarƙashin shugabancinsu akwai mayaƙa 307,500 horarru don yaƙi, mayaƙa masu ƙarfi don su taimaki sarki a kan abokan gābansa.
14 Asaia da ea dadi gagui dunu ilima da: igene ga: su, goge agei, dialumagene ga: su habuga, da: igene ga: su bulu, oulali, dadi amola ga: muga: dadia gala: su gele, amo ilima iafui.
Uzziya ya tanada garkuwoyi, māsu, hulunan kwano, kayan sulke, baka da majajjawa don mayaƙan gaba ɗaya.
15 Yelusalemega, ea gegesu hahamosu dunu da liligi amoga ilia da diasu gado gagagula heda: i amola bai bagade gagoi dobea ea hegomaia amoga gele bagade gagala: su, amo hahamoi. Dunu fi huluanedafa da ea nimi bagade hou lalaba asi. Ea gasa da bu bagade heda: i. Bai Gode da e noga: le fidi.
A Urushalima ya yi na’urori da gwanaye suka sarrafa don amfani a hasumiyoyi da kuma a kusurwar kāriya don harbin kibiyoyi da jefan manyan duwatsu. Sunansa ya bazu ko’ina, gama ya sami taimako sosai har ya zama mai iko.
16 Be hina bagade Asaia da nimi bagade hamonoba, e da gasa fili, hina hou hi ofa: su. Amalalu, e da dafai. E da ea hina Godema odoga: ne, Debolo Diasua golili sa: ili, oloda da: iya gabusiga: manoma gobele salimusa: momagei.
Amma bayan Uzziya ya zama mai iko, sai ɗaga kai ya kai shi ga fāɗuwa. Bai yi aminci ga Ubangiji Allahnsa ba, ya kuma shiga haikalin Ubangiji don yă ƙone turare a bagaden turare.
17 Gobele salasu dunu A: salaia amola eno gasa bagade gobele salasu dunu 80 agoane, ilia da hina bagade ea logo hedofamusa: , ea bagia aligili asi.
Azariya firist tare da waɗansu firistoci tamanin na Ubangiji masu ƙarfin hali suka bi shi ciki.
18 Ilia amane sia: i, “Asaia! Di da Hina Godema gabusiga: manoma gobele salasu hamoma: ne hame ilegei. Elane egaga fifi mabe gobele salasu dunu, ilia fawane da amo hawa: hamoma: ne momogili gagai galu. Amo Hadigi Malei Sesei yolesili, ga masa! Di da Hina Gode se nabima: ne hamoi dagoi. E da dima bu hahawane dogolegele hame hamomu.”
Suka kalubalance shi suka ce, “Ba daidai ba ne, Uzziya, ka ƙone turare ga Ubangiji. Wannan aikin firistoci zuriyar Haruna ne, waɗanda aka tsarkake don ƙone turare. Ka bar wuri mai tsarki, gama ka kasance marar aminci; kuma Ubangiji Allah ba zai girmama ka ba.”
19 Asaia da Debolo Diasu ganodini oloda bega: , gabusiga: manoma gobele salimusa: hanu wa: i gaguli lelu. E da gobele salasu dunu ilima ougi bagade ba: i. Amogaluwane, ‘lebolosi’ olo da ea odagia madelai dagoi ba: i.
Uzziya wanda yake da farantin wuta a hannunsa a shirye don ƙone turare, ya husata. Yayinda yake fushi da firistocin a gabansu a gaban bagaden turare a haikalin Ubangiji, sai kuturta ta faso a goshinsa.
20 A: salaia amola gobele salasu dunu eno ilia da hina bagade ea odagia sosodola aligili, bagade beda: i. Ilia da e Debolo Diasu fisili masa: ne sesei. E da Hina Gode Ea se iasu lai dagoi, amo dawa: beba: le, hedolowane gadili hobeale asi.
Sa’ad da Azariya babban firist da dukan sauran firistoci suka dube shi, sai suka ga cewa yana da kuturta a goshinsa, saboda haka suka gaggauta tunkuɗa shi waje nan da nan. Tabbatacce, shi kansa ma ya yi marmari yă bar wurin domin Ubangiji ya buge shi.
21 Amalu, hina bagade Asaia ea fifi ahoanebe amogalu, e da nigima: madelai dagoi ba: i. E da bu Debolo Diasu ganodini heda: mu hamedei ba: i. Bai Hina Gode Ea Sema defele, amo da ema sema legei galu. E da mae hawa: hamone, hina: diasua udigili esalebe ba: i. Egefe Youda: me da Yuda fi ouligisu.
Sarki Uzziya ya kasance da kuturta har ranar mutuwarsa. Ya zauna a gidan da aka ware, da kuturci, aka kuma ware shi daga haikalin Ubangiji. Yotam ɗansa ya lura da fadan ya kuma yi mulkin mutanen ƙasar.
22 Balofede dunu Aisaia (A: imose egefe) da hou eno amo hina bagade Asaia hamoi, meloa ganodini dedene legei.
Sauran ayyukan mulkin Uzziya daga farko zuwa ƙarshe, suna a rubuce ta hannun annabi Ishaya ɗan Amoz.
23 Asaia da bogole, hina bagade bogoi uli dogosu sogebi Da: ibidi Moilai bai bagadega dogone sali. Be e da ‘lebolosi’ olo madelaiba: le, hina bagade ilia bogoi gele gelabo ganodini hame sali. Egefe Youda: me da e bagia Yuda hina bagade hamoi.
Uzziya ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi kusa da su a fili don binnewar da take ta sarakuna, domin mutane sun ce, “Yana da kuturta.” Sai Yotam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.

< 2 Hou Olelesu 26 >