< 2 Hou Olelesu 13 >
1 Yelouboua: me da Isala: ili fi hina bagade hamone, ode 18 agoane ouligilalu, Abaidia da Yuda hina bagade hamoi.
A shekara ta sha takwas ta sarautar Yerobowam, Abiya ya zama sarkin Yahuda,
2 E da ode udiana Yelusalemega esala, Yuda fi ouligisu. Ea ame da Ma: iaga (Iuliele idiwi). E da Gibia moilai bai bagadega misi. Abaidia amola Yelouboua: me da ha lale gegei.
ya kuma yi mulki a Urushalima shekaru uku. Sunan mahaifiyarsa Mikahiya ce,’yar Uriyel na Gibeya. Aka kasance da yaƙe-yaƙe tsakanin Abiya da Yerobowam.
3 Abaidia ea dadi gagui dunu idi da 400,000 agoane. Ema gegemusa: , Yelouboua: me da dadi gagui dunu 800,000 agoane gilisi.
Abiya ya tafi yaƙi tare da mayaƙa dubu ɗari huɗu jarumawa, Yerobowam kuwa ya ja dāgār yaƙi a kan Abiya da mayaƙa dubu ɗari takwas jarumawa.
4 Amo dadi gagui wa: i aduna da Ifala: ime agolo sogega wa: i fi. Hina bagade Abaidia da Semala: imi goumia heda: le, Yeloubouma: ne amola Isala: ili dunuma amane wele sia: i, “Na sia: be nabima!
Abiya ya tsaya a Dutsen Zemarayim, a ƙasar tudu ta Efraim ya ce, “Yerobowam da dukan Isra’ila, ku saurare ni!
5 Dilia amo hou hame dawa: bela: ? Isala: ili Hina Gode da eso huluane dialoma: ne gousa: su, Da: ibidi amola egaga fi ilima hamoi. E amane ilegele sia: i, ‘Da: ibidi amola egaga fi da mae fisili, eso huluane Isala: ili fi ouligilalumu.
Ba ku san cewa Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ba da sarautar Isra’ila ga Dawuda da zuriyarsa har abada ta wurin alkawarin gishiri ba?
6 Be Yelouboua: me (Niba: de egefe) da ea hina bagade Soloumanema odoga: i.
Duk da haka Yerobowam ɗan Nebat, ma’aikacin Solomon ɗan Dawuda, ya tayar wa maigidansa,
7 Fa: no, e da hamedei wadela: i hamosu dunu gilisili, ilia da Soloumane egefe Lihouboua: me ema odoga: i. Lihouboua: me da ayeligi amola buluduiba: le, ilima dabe gegemu hamedei ba: i.
sai ya tara wa kansa’yan iska da mugayen mutane suka yi gāba da Rehobowam ɗan Solomon. Rehobowam lokacin kuwa ba shi da wayo, don haka bai iya tsai da su ba.
8 Be wali di da nama gegemusa: dawa: beba: le, di da ouligisu hou amo Hina Gode da Da: ibidi amola egaga fi ilima ilegei, ilima gegemusa: dawa: lala. Di da dadi gagui wa: i bagadedafa oule misi, amola gouliga hamoi bulamagau gawali agoai Yelouboua: me ea loboga hamoi ‘gode’ amola gaguli misi.
“Yanzu kuna shirin yin tsayayya da mulkin Ubangiji, wanda yake a hannuwan zuriyar Dawuda. Tabbatacce ku ƙasaitacciyar mayaƙa ne kuma kuna tare da ku maruƙan zinariyar da Yerobowam ya yi domin su zama allolinku.
9 Di da Hina Godema gobele salasu dunu Elane egaga fi amola Lifai fi dunu huluane sefasi. Di da eno fifi lai dunu defele, dia hanaiga ogogosu gobele salasu dunu ilegei. Nowa dunu da bulamagau gawali o sibi fesuale agoane gaguli masea, di da e ‘gobele salasu’ dunu ilegesa. Amasea, e da dia ogogosu loboga hamoi ‘gode’ ilima gobele salasu hou hamosa.
Ba ku ne kuka kori firistocin Ubangiji,’ya’yan Haruna maza, da Lawiyawa kuka kuma zaɓi firistocinku kamar yadda sauran al’ummai suke yi ba? Duk wanda ya zo ya miƙa ɗan bijimi da raguna bakwai don yă tsarkake kansa, ya zama firist na gumaka ke nan, ba na Allah ba.
10 Be ninia da Hina Godedafa Ea hawa: hamonana. Ninia da E hame fisiagai. Elane egaga fi dunu da gobele salasu hawa: hamonana, amola Lifai fi dunu da ili fidisa.
“Gare mu kuwa, Ubangiji shi ne Allah, kuma ba mu yashe shi ba. Firistocin da suke bauta wa Ubangiji’ya’yan Haruna maza ne, Lawiyawa ne kuwa suke taimakonsu.
11 Hahabe amola daeya huluane, ilia da Hina Godema gabusiga: manoma gobele sala, amola oloda da: iya ohe gogo gobele sala. Ilia da agi ga: gi Godema ima: ne, amo noga: le dodofei fafai da: iya ligisisa amola daeya huluane gamali amo da gouliga hamoi bai da: iya lela, amo wa: sa. Ninia da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i defele hamonana. Be dilia da Hina Gode fisiagai dagoi.
Kowace safiya da kowace yamma sukan miƙa hadayun ƙonawa da turare mai ƙanshi ga Ubangiji. Sukan shirya burodi a tsarkaken tebur mai tsabta, sukan kuma ƙuna fitilu a alkukai kowace yamma. Muna kiyaye ƙa’idodin Ubangiji Allahnmu. Amma ku kun yashe shi.
12 Gode Hisu da ninia bisilua, amola Ea gobele salasu dunu da dalabede gaguiwane, ninia dima gegema: ne fulabomusa: momagele lela. Isala: ili fi dunu! Dilia aowalalia Hina Godema mae gegema! Dilia nini hasalimu da hamedei ba: mu.”
Allah yana tare da mu; shi ne shugabanmu. Firistocinsa tare da ƙahoni za su busa kirarin yaƙi a kanku. Mutanen Isra’ila, kada ku yi yaƙi da Ubangiji Allah na kakanninku, gama ba za ku yi nasara ba.”
13 Amogaluwane, Yelouboua: me da ea dadi gagui dunu mogili, ili Yuda dadi gagui wa: i baligia logo legema: ne asunasi. E da eno dadi gagui amo Yuda wa: i midadi doagala: ma: ne asunasi.
To, fa, Yerobowam ya aiki mayaƙa su zagaya daga baya, domin yayinda yake a gaban Yahuda, sai’yan kwanto su kasance a bayansu.
14 Yuda dadi gagui dunu da ba: le gagaloba, ili eale disi ba: i. Ilia da Hina Godema ili fidima: ne disa wele sia: i, amola gobele salasu dunu da dalabede fulaboi.
Yahuda ya juya sai ya ga cewa ana yaƙe su gaba da baya. Sai suka yi kuka ga Ubangiji. Firistoci suka busa ƙahoni
15 Yuda dadi gagui dunu da ha: giwane wele sia: ne, Isala: ili dadi gagui wa: i doagala: i. Abaidia hi bisili doagala: i. Gode da Yelouboua: me amola Isala: ili dadi gagui wa: i hasali.
mutanen Yahuda kuwa suka tā da kirarin yaƙi. Da ji kirarin yaƙi, Allah ya fatattake Yerobowam da dukan Isra’ila a gaban Abiya da Yahuda.
16 Isala: ili dunu da Yuda dadi gagui dunuba: le hobeale asi. Gode da ili fidiba: le, Yuda dadi gagui ilia Isala: ili hasali.
Isra’ilawa suka gudu a gaban Yahuda, Allah kuwa ya bashe su a hannuwansu.
17 Abaidia amola ea dadi gagui wa: i da Isala: ili dadi gagui wa: i dafawanedafa hasali. Ilia da Isala: ili bisilua dadi gagui dunu 500,000 agoane medole legei.
Abiya da mutanensa suka kashe su sosai, har mutum dubu ɗari biyar suka mutu a cikin jarumawan Isra’ila.
18 Yuda dunu da ilia aowalalia Hina Gode Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, amo Ea fidima: ne adole ba: beba: le, ilima ha lai dunu amo hasali dagoi ba: i.
Aka cinye mutanen Isra’ila a wannan lokaci, mutanen Yahuda kuwa suka yi nasara domin sun dogara ga Ubangiji Allah na kakanninsu.
19 Abaidia da Yelouboua: me ea dadi gagui wa: i se bobogele, Isala: ili moilai bai bagade mogili susugui. Amo da Bedele, Yesiana, Ifalone amola moilai fonobahadi amo sisiga: le dialu.
Abiya ya kori Yerobowam ya kuma ƙwace garuruwan Betel, Yeshana da Efron, tare da ƙauyukan da suke kewaye daga gare shi.
20 Yeleboua: me ea gasa da fisi ba: i. Abaidia da Yuda soge ouligiloba, Yelouboua: me da ea gasa hou bu hame lai. Fa: nowane, Hina Gode da e fane legei dagoi.
Yerobowam bai sāke yin ƙarfi a zamanin Abiya ba. Ubangiji ya buge shi ya kuma mutu.
21 Be Abaidia ea gasa da bu bagade heda: i. E da uda ba: lisi agoane lai amola egefelali idi da 22 agoane amola idiwilali idi da silisi agoane.
Amma Abiya ya ƙara ƙarfi. Ya auri mata goma sha huɗu, ya kuma kasance da’ya’ya maza ashirin da biyu da kuma’ya’ya mata goma sha shida.
22 Abaidia ea eno hamonanusu amola ea sia: amo da “Balofede Dunu Idou ea Hamonanu” meloa dedei amo ganodini dedene legei.
Sauran ayyukan sauratar Abiya, abin da ya yi da abin da ya faɗa, a rubuce suke a cikin rubuce-rubucen annabi Iddo.