< 2 Hou Olelesu 12 >

1 Lihouboua: me da gasa fili, ea ouligisu hou didili lalegagui dagoloba, e amola ea fi dunu da hedolowane, Hina Gode Ea Sema yolesiagai.
Bayan mulkin Rehobowam ya kahu kamar sarki ya kuma yi ƙarfi, shi da dukan Isra’ila suka yi biris da dokar Ubangiji.
2 Ilia da Hina Godema baligi fa: iba: le, Lihouboua: me ea ouligibi ode bi amoga, ilia da se iasu ba: i. Idibidi hina bagade Siaisia: ge da Yelusaleme doagala: i.
Domin sun yi rashin biyayya ga Ubangiji, saboda haka Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima a shekara ta biyar ta Sarki Rehobowam.
3 Siaisia: ge ea dadi gagui wa: i da sa: liode 1,200 agoane, hosiga fila heda: i dadi gagui dunu 60,000 agoane amola dadi gagui dunu eno idimu hame gala. Ea dadi gagui dunu mogili da Libia, Sagimi amola Idioubia sogega misi.
Da kekunan yaƙi dubu ɗaya da ɗari biyu da kuma mahayan dawakai dubu haɗe da mayaƙan Libiyawa, Sukkatawa da kuma Kushawa waɗanda suka wuce ƙidaya suka zo tare da shi daga Masar,
4 E da Yuda gagili sali moilai bai bagade huluane susuguli, mogodigili ahoana, Yelusalemega doaga: i.
ya ci biranen katanga na Yahuda har zuwa Urushalima.
5 Balofede dunu Siema: ia da hina bagade Lihouboua: me amola Yuda ouligisu dunu (ili huluane da Siaisia: gema beda: iba: le, Yelusaleme ganodini gilisili esalebe ba: i) ilima asili, amane sia: i, “Hina Gode da dilima amane sia: ne iaha, ‘Dilia da Na fisiagaiba: le, Na da Siaisia: ge amo ea dili hasalima: ne, fisiagai dagoi.’”
Sai annabi Shemahiya ya zo wurin Rehobowam da kuma wajen shugabannin Yahuda waɗanda suka taru a Urushalima don tsoron Shishak, ya kuma faɗa musu, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Kun yi biris da ni; saboda haka, yanzu na bashe ku ga Shishak.’”
6 Lihouboua: me amola Yuda ouligisu dunu da ilia wadela: i hou gogosiane fofada: i. Ilia amane sia: i, “Dafawane! Hina Gode Ea wali hamobe da moloidafa.”
Shugabannin Isra’ila da sarki suka ƙasƙantar da kansu suka ce, “Ubangiji mai adalci ne.”
7 Hina Gode da amo ba: beba: le, bu Siema: iama amane sia: i, “Ilia da ilia wadela: i hou gogosiane fofada: iba: le, Na da ili hame gugunufinisimu. Be Siaisia: ge da ili doagala: sea, ilia da gugunufinisidafa hame ba: mu. Na ougidafa hou da Yelusalemema hame doaga: mu.
Sa’ad da Ubangiji ya ga sun ƙasƙantar da kansu, sai wannan maganar Ubangiji ta zo wa Shemahiya, “Tun da yake sun ƙasƙantar da kansu, to, ba zan hallaka su ba, amma zan cece su, ba zan kwararo fushina ta hannun Shishak a kan Urushalima ba.
8 Be Siaisia: ge da ili hasalimu. Nama hawa: hamosu hou amola osobo bagade ouligisu dunuma hawa: hamosu hou da hisu. Amo ilia da dawa: mu.”
Duk da haka za su zama bayinsa, don su san bambanci tsakanin yin mini bauta da kuma yin wa sarakunan sauran ƙasashe bauta.”
9 Hina bagade Siaisia: ge da Yelusalemega misini, e da Debolo Diasua amola hina bagade diasua, noga: i liligi huluane susugui. E da huluanedafa susugui dagoi, amola gouliga hamoi da: igene ga: su, Soloumane ea hamoi liligi, amo huluane susugui.
Da Shishak sarkin Masar ya yaƙi Urushalima, sai ya kwashi ma’ajin haikalin Ubangiji da kuma ma’ajin fadan sarki. Ya kwashe kome da kome, har da garkuwoyin zinariyar da Solomon ya yi.
10 Amo buga: ma: ne, Lihouboua: me da eno da: igene ga: su, balasega hamoi. E da amo ouligima: ne, logo ga: su sosodo aligisu dunu ilegei.
Sai sarki Rehobowam ya ƙera garkuwoyin tagulla a madadin na zinariya, ya sa su a hannun shugabannin matsara na mashigin gidan sarki.
11 Eso huluane, Lihouboua: me da Debolo Diasuga ahoasu, sosodo aligisu dunu da da: igene ga: su gaguli ahoasu. Amalu, ilia da bu sosodo aligisu sesei ganodini ligisisu.
Duk sa’ad da sarki ya tafi haikalin Ubangiji, masu tsaron sukan tafi tare da shi, suna riƙe da garkuwoyi, daga baya kuma su mai da su a ɗakin tsaro.
12 E da Hina Gode Ea se iasu hame hihiba: le, Hina Gode da e dafawanedafa hame gugunufinisi. Amola Yuda fi da bu hahawane ba: i.
Gama Rehobowam ya ƙasƙantar da kansa, fushin Ubangiji ya bar shi, ba a kuwa hallaka shi ƙaƙaf ba. Tabbatacce an yi’yan abubuwa masu kyau a Yahuda.
13 Lihouboua: me da Yelusalemega esala, ea ouligisu hou hamosu. Ea gasa da bu heda: i. E da lalelegele, ode 45 esalu, Yuda fima ouligisu hou mui, amola e da Yelusalemega esala, ode 17 agoane Yuda fi ouligisu. (Hina Gode da Isala: ili soge ganodini, Ema nodone sia: ne gadosu sogebi, Yelusaleme moilai bai bagade, amo fawane ilegei.) Lihouboua: me ea ame da Na: ima. Na: ima da A: mounaide uda.
Sarki Rehobowam ya kafa kansa daram a Urushalima, ya kuma ci gaba a matsayin sarki. Yana da shekara arba’in da ɗaya sa’ad da ya zama sarki, ya kuma yi mulki shekara goma sha bakwai a Urushalima, birnin da Ubangiji ya zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila wanda zai sa Sunansa. Sunan mahaifiyarsa Na’ama ce, ita mutuniyar Ammon ce.
14 Lihouboua: me da wadela: le hamosu. Bai e da Hina Gode Ea hanai hou hame hogosu.
Ya aikata mugunta domin bai sa zuciyarsa ga neman Ubangiji ba.
15 Lihouboua: me ea hou, e da muni hahamona asili dagoi, amola ea sosogo fi ilia hou, amo da “Balofede Dunu Siema: ia ea Hamonanu” meloa dedei amola “Balofede Dunu Idou ea Hamonanu” meloa dedei amo ganodini dedene legei. Lihouboua: me da mae fisili, Yelouboua: mema gegenanu.
Game da ayyukan mulkin Rehobowam, daga farko zuwa ƙarshe, ba a rubuce suke a tarihin Shemahiya annabi da Iddo mai gani wanda yake zancen zuriyoyi ba? Aka kasance da yaƙe-yaƙe tsakanin Rehobowam da Yerobowam.
16 Lihouboua: me da bogoloba, ilia da ea da: i hodo amo Da: ibidi ea Moilai bai bagadega hina bagade ilia dogonesisu sogebi amoga gele gelaboga sali. Egefe Abaidia da e bagia, Yuda fi dunu ilia hina bagade hamoi.
Rehobowam ya huta da kakanninsa aka kuma binne shi a Birnin Dawuda. Abiya ɗansa kuma ya gāje shi a matsayin sarki.

< 2 Hou Olelesu 12 >