< 1 Sa:miuele 3 >

1 Amo eso galu, goihadi Sa: miuele da Ilai hi olelelaleamusu e da Hina Gode Ea hawa: hamosu. Amo esoha, Hina Gode da Ea fi dunuma bagade hame sia: i. Amola esala ba: su bagahamedafa ba: i.
Yaron nan Sama’ila ya yi hidima a gaban Ubangiji a ƙarƙashin Eli. A waɗannan kwanaki kuwa jin magana daga wurin Ubangiji ba safai ba, babu kuma wahayi da yawa.
2 Ilai ea si da gadenenewane dofoi dagoi ba: i. Gasi afaega e da hina: seseiga golai dialu.
Wata rana da dare Eli da idanunsa sun kusa makancewa har ba ya iya gani sosai yana kwance a inda ya saba.
3 Sa: miuele da Gode Ea diasu (amo ganodini da Gode Ea Sema Gousa: su Gagili galu) amo ganodini golai dialu. Hehebolo mabe galu, gamali da nenanobawane,
Fitilar Allah kuwa tana ci, ba tă mutu ba tukuna, Sama’ila kuma na kwance a haikali na Ubangiji inda akwai akwatin Allah.
4 Hina Gode da Sa: miuelema wele sia: i. E da bu adole i, “Wae!”
Sai Ubangiji ya kira Sama’ila. Sama’ila ya amsa ya ce, “Ga ni.”
5 Amalu, e da Ilaima hehenaiya asili, ema adole ba: i, “Dia na wele sia: i amo na da wea!” Be Ilai da bu adole i, “Na da di hame wele sia: i. Di bu golala masa.” Amane sia: beba: le, Sa: miuele da bu golala asi.
Sai ya ruga wajen Eli ya ce, “Ga ni, gama ka kira ni.” Eli ya ce, “Ɗana ban kira ba, je ka kwanta”. Saboda haka ya tafi ya kwanta.
6
Ubangiji ya sāke kiransa ya ce, “Sama’ila!” Sama’ila ya tashi kuma ya je wurin Eli ya ce, “Ga ni, gama ka kira ni.” Amma Eli ya ce, “Ban kira ka ba, ɗana koma ka kwanta.”
7 Hina Gode da Sa: miuelema bu eno wele sia: i. Be Sa: miuele da amo da Hina Gode Ea wele sia: sayale hame dawa: i. Bai Hina Gode da musa: ema afae hame sia: su. Amaiba: le, e da wa: legadole, Ilaima asili, amane sia: i, “Dia na wele sia: i amo na da wea.” Be Ilai da bu adole i, “Nagofe! Di na hame wele sia: i. Bu golala masa.”
Sama’ila dai bai riga ya san Ubangiji ba tukuna. Ba a kuma taɓa bayyana maganar Ubangiji a gare shi ba tukuna ba.
8 Hina Gode da Sa: miuelema bu osoda wele sia: i. Amaiba: le, e da wa: legadole, Ilaima asili, amane sia: i, “Dia na wele sia: i amo na da wea.” Amalalu, Ilai da Hina Gode da Sa: miuelema wele sia: sa galebeya dawa: digi.
Ubangiji ya kira Sama’ila sau na uku, Sama’ila kuma ya tashi ya tafi wurin Eli, “Ga ni, gama ka kira ni.” Sai Eli ya gane cewa Ubangiji ne ke kira yaron.
9 Amaiba: le, e da Sa: miuelema amane sia: i, “Di bu golala masa. Be Hina Gode da dima bu wele sia: sea, amane sia: ma, “Hina Gode! Dia sia: ma! Dia hawa: hamosu dunu na da Dia sia: lalabolalebe wea.” Amalu Sa: miuele da bu golala asi.
Saboda haka, Eli ya gaya wa Sama’ila cewa, “Je ka kwanta, in kuma ya kira ka, ka ce masa, ‘Ya Ubangiji ka yi magana gama bawanka yana saurara.’” Sama’ila ya koma ya kwanta a wurin kwanciyarsa.
10 Hina Gode da bu misini, lelu. Hi musa: wele sia: i amanewane Sa: miuelema bu wele sia: i. “Sa: miuele! Sa: miuele!” Amalalu Sa: miuele da bu adole i, “Hina Gode! Dia sia: ma! Dia hawa: hamosu dunu da Dia sia: lalabolalebe wea.”
Ubangiji kuma ya zo ya tsaya a wurin, yana kira ya ce, “Sama’ila, Sama’ila!” Kamar yadda ya kira a lokutan baya. Sai Sama’ila ya ce, “Yi magana gama bawanka yana saurara.”
11 Hina Gode da ema amane sia: i, “Eso afaega, Na da Isala: ili dunu fi ilima se dabe baligili imunu. Dunu huluane da amo hou nababeba: le, dogo giolasimu.
Ubangiji ya ce wa Sama’ila, “Duba ina dab da yin wani abu a Isra’ila da zai sa kunne kowa da yake ji, yă ji tsoro.
12 Amo esohaga, Na da Ilai ea sosogo fi ilima gagabusu aligima: ne sia: i, amo huluanedafa hamomu.
A ranar zan cika dukan maganar da na yi game da Eli da iyalinsa, daga farko har ƙarshe.
13 Na da Ilaima adoi dagoi, Na da ea sosogo fi ilima mae yolele se dabe dafawane gebe ianumu. Bai ea mano da Nama lasogole sia: i. Ilai da amo wadela: i hou hamobe dawa: i galu, be logo hame hedofasu.
Gama na gaya masa zan hukunta gidansa har abada saboda zunubin da yake sane da shi;’ya’yansa sun wulaƙantar da kansu, shi kuma bai tsawata musu ba.
14 Amaiba: le Na da Ilai ea sosogo fi ilima dafawanedafa amane sia: sa. Gobele salasu huluane amola udigili iasu huluane da amo wadela: idafa hou gogolema: ne olofomusa: defele hame ba: mu. Ilia da Na se dabe iasu fawane ba: mu.”
Saboda haka na rantse a kan gidan Eli, ‘Ba za a taɓa shafe laifin gidan Eli da hadaya ko baiko ba.’”
15 Sa: miuele da golai dialobawane soge hadigi ba: i. Amalalu, e da wa: legadole, Hina Gode Ea diasu logo dui. E da ea ba: i liligi Ilaima adomu beda: i galu.
Sama’ila kuwa ya kwanta har safe, sa’an nan ya buɗe ƙofofin gidan Ubangiji. Ya ji tsoro yă gaya wa Eli wahayin,
16 Ilai da Sa: miuelema wele sia: i, “Sa: miuele! Nagofe!” Sa: miuele da bu adole i, “Wae!”
amma Eli ya kira shi ya ce, “Sama’ila, ɗana.” Sama’ila ya ce, “Ga ni.”
17 Ilai da ema amane adole ba: i, “Hina Gode da dima adi sia: bela: ? Liligi afae nama mae wamolegema. Dia sia: afae Gode Ea dima adoi amo afae hame adosea, E da dima gasa bagade se dabe imunu.”
Eli ya ce, mene ne ya ce maka? Kada ka ɓoye mini. Allah ya yi da kai har ma fiye in ka ɓoye mini kome da ya ce maka.
18 Amaiba: le, Sa: miuele da Gode Ea sia: i afae mae wamolegele, e da Gode Ea sia: i liligi huluanedafa Ilaima adodole i. Amalalu, Ilai da amane sia: i, “E da Hina Gode. E da Ea adi hamomusa: dawa: sea, E da hamomu.”
Don haka sai Sama’ila ya gaya masa kome bai ɓoye masa kome ba. Sa’an nan Eli ya ce, “Shi ne Ubangiji bari yă yi abin da ya yi kyau a gare shi.”
19 Sa: miuele da asigilaloba, Hina Gode da e amola gilisili lalusu. Hina Gode da hamobeba: le, Sa: miuele ea sia: be huluane da defele doaga: su.
Ubangiji kuwa yana tare da Sama’ila har girmansa bai kuma bar ko ɗaya daga maganarsa ta kāsa cika ba.
20 Amaiba: le Isala: ili fi la: idi bega: amola la: idi bega: fifilai, ilia da Sa: miuele da dafawane Hina Gode Ea balofede dunu galebeya dawa: digisu.
Dukan Isra’ila daga Dan har Beyersheba suka shaida amincin Sama’ila annabi ne na Ubangiji.
21 Hina Gode da musa: Siailou moilaiga Sa: miuelema misini, ema sia: dasu. Amola E da amogai eso bagohame gebewane doaga: ga: su amola sia: olelelalusu. Amalalu, Sa: miuele da sia: beba: le, Isala: ili dunu huluane da ea sia: nabalusu.
Ubangiji kuwa ya dinga bayyana a Shilo, a nan ya bayyana kansa ga Sama’ila ta wurin maganarsa.

< 1 Sa:miuele 3 >