< 1 Sa:miuele 26 >

1 Sife dunu oda da Gibiaga Soloma misini amola Da: ibidi da Ha: sila Goumi (Yuda hafoga: i soge bega: ) amoga wamoaligili esala, amo olelei.
Zifawa suka je wurin Shawulu a Gibeya suka ce, “Ashe, ba Dawuda ne ya ɓuya a tudun Hakila da yake fuskantar Yeshimon ba?”
2 Solo da bisili, Isala: ili dadi gagui noga: idafa 3,000 agoane oule asili, Sife hafoga: i soge amoga Da: ibidi hogola asi.
Sai Shawulu ya tashi ya gangara zuwa Jejin Zif, tare da zaɓaɓɓun mutane dubu uku na Isra’ila. Suka fita neman Dawuda a can.
3 Ilia Ha: sila Goumi logoa awalia asi esalu. Da: ibidi da gebewane hafoga: i soge amogai esaloba, Solo da e hogola misi, amo dawa: digi.
Shawulu ya yi sansani a bakin hanyar zuwa tudun Hakila mai fuskantar Yeshimon. Amma Dawuda yana zaune a jeji. Sa’ad da ya ga Shawulu ya biyo shi har zuwa can,
4 Amaiba: le, Da: ibidi da desega ahoasu dunu asunasili, ilia da ba: loba, Solo da dafawane amoga esalebe ba: i.
sai ya aiki’yan leƙen asiri su tabbata lalle Shawulu ya iso can.
5 E da amogalu hedolowane asili, Solo amola ea dadi gagui ouligisu bisilua, A:bena (Ne egefe) ili dialebe amo ba: i. Solo da wa: i fia dogoa amoi golai dialoba, amola ea dadi gagui dunu da e sisiga: le didalai dialebe ba: i.
Sai Dawuda ya kintsa ya tafi inda Shawulu ya yi sansani. Ya ga inda Shawulu da Abner ɗan Ner shugaban ƙungiyar soja suka kwanta. Shawulu yana kwance a cikin sansani tare da sojoji kewaye da shi.
6 Amalalu, Da: ibidi da A: himelege (Hidaide dunu) amola Youa: be ea eya Abisia: i (ela ame da Selouaia) elama amane adole ba: i, “Aliga afae da nowa da ani Solo ea wa: i fia amoga masa: bela: ?” Abisia: i da, “Na masunu!” e amane sia: i.
Sai Dawuda ya ce wa Ahimelek mutumin Hitti da Abishai ɗan Zeruhiya ɗan’uwan Yowab, “Wa zai gangara tare da ni zuwa sansanin Shawulu?” Sai Abishai ya ce, “Zan tafi tare da kai.”
7 Amaiba: le, amogala gasia, Da: ibidi amola Abisia: i ela da Solo awali fia golili sa: ili ba: loba, Solo da mogoadafa golai dialebe ba: i. Solo ea goge agei dialuma bega: bugisili dialebe ba: i. A: bena amola ea dadi gagui dunu da Solo sisiga: le golaigia: i dialebe ba: i.
Saboda haka Dawuda da Abishai suka gangara zuwa wurin rundunar da dare, sai ga Shawulu kwance yana barci a cikin sansani da māshinsa a kafe a ƙasa kusa da kansa. Abner kuwa tare da sojoji suna kwance kewaye da shi.
8 Abisia: i da Da: ibidima amane sia: i, “Gode da dia ha lai dunu wali gasia dia lobo da: iya iasi. Wali, na da dia sia: sea, hina: goge agei amoga hina: sone badofale osobola gadenesimu. Na da adunane hame somu!”
Abishai ya ce wa Dawuda, “Yau Allah ya ba da maƙiyinka a hannunka. Bari in kafe shi da ƙasa da māshina, zan soke shi da māshi sau ɗaya tak, ba na bukata in soke shi sau biyu.”
9 Be Da: ibidi da amane sia: i, “Di da ema se maedafa ima: ma. Hina Gode da nowa da ea ilegei hina bagade ema se iasea, amo dunuma Hina Gode da dafawane se bagade imunu.”
Amma Dawuda ya ce wa Abishai, “Kada ka hallaka shi. Wa zai sa hannu a kan shafaffe na Ubangiji, har yă tsira?
10 Da: ibidi da eno sia: i, “Esalebe Hina Gode amo Ea Dioba: le, na dawa: , Solo ea bogosudafa eso da doaga: sea o e da gegesu ganodini fane legei dagoi ba: sea, Hina Gode Hifawane da e fane legei dagoi ba: mu.
Muddin Ubangiji yana a raye, Ubangiji da kansa zai buge shi, ko yă mutu a lokacinsa, ko kuma yă mutu a wurin yaƙi.
11 Hina Gode Ea ilegei hina bagade dunu ema se ima: ne sia: mu na da higamu! Ania da Solo ea goge agei amola hano nasu faigelei lale, gaguli ahoa: di.”
Amma Allah yă sawwaƙa in sa hannu a shafaffen Ubangiji, ka ɗauki māshin da butar ruwan da take kusa da kansa mu tafi.”
12 Amalalu, Da: ibidi da Solo ea goge agei amola hano nasu ganagu hina: dialuma bega: dialu amo lale, e amola Abisia: i ela da asi. Hina Gode da Solo amola ea dunuma nabunini golama: ne ilima i, amaiba: le ilia da nabunini golagia: iba: le, dunu afaega da wa: legadole elea amo hamobe hame nabi amola hame ba: i.
Saboda haka Dawuda ya ɗauki māshin da butar ruwan da take kusa da Shawulu suka tafi. Ba wanda ya gan su, ba wanda ya san abin da ya faru, ba kuwa wanda ya farka, dukansu suna barci gama Ubangiji ya sa barci mai nauyi ya ɗauke su.
13 Amalu Da: ibidi da na: iyado fago amo degele na: iyado agolo bia gadodafa e famu hamedeia gado aligili, Solo ea dadi gagui amola A: bena ilima amane wele sia: i,
Sa’an nan Dawuda ya haye zuwa wancan gefen kwarin, ya hau kan wani tudu mai ɗan nisa inda Shawulu tare da mutanensa suke. Akwai babban fili tsakaninsu.
14 “A: bena! Dia da na sia: nababela: ?” A: bena da amane sia: i, “Gomo da nowa hina bagade nedigima: ne wele sia: bela: ?”
Sai Dawuda ya kira sojojin Shawulu da kuma Abner ɗan Ner ya ce, “Abner ba za ka amsa mini ba?” Abner ya ce, “Wane ne yake kira yana damun sarki haka?”
15 Da: ibidi da amane sia: i, “A: bena, di da Isala: ili ganodini ouligisu bagade dunu. Amaiba: le, di da abuliba: le di hina bagade amo dia hame gaga: bela: ? Wahawane dunu enoga da dia awalia wa: i fia gogai di ouligisu, go fane legemusa: misi galu.
Dawuda ya ce wa Abner, “Wane irin mutum ne kai? Ba kai ne soja mafi iya yaƙi a Isra’ila ba? Don me ba ka yi gadin ranka yă daɗe, sarki da kyau ba? Ɗazu wani ya shiga tsakiyarku don yă kashe ranka yă daɗe, sarki.
16 A: bena! Di da dia hawa: hamosu afae giadofai dagoi. Na da Esalebe Hina Gode Ea Dioba: le ilegesa. Dilia huluane bogoma: ne fofada: mu da defea. Bai dilia hina amo Hina Gode da hina bagade ilegei, amo dilia da noga: le hame gaga: i. Ba: ma! Hina bagade ea goge agei da habila: ? Ea hano buni ganagu hina: dialuma bega: dialu, amo da habila: ?”
Abin da ka yi bai yi kyau ba. Muddin Ubangiji yana a raye kai da mutanenka kun cancanci mutuwa, domin ba ku lura da maigidanku shafaffe na Ubangiji ba. Ka duba kewaye da kai, ina māshi da kuma butar ruwan da suke kusa da kansa?”
17 Solo da amo sia: i da Da: ibidi ea sia: galebeyale dawa: i. E amane adole ba: i, “Da: ibidi! Nagofe! Amo da dila: ?” “Ma! Hina bagade!” Da: ibidi da adole i.
Shawulu ya gane muryar Dawuda, sai ya ce, “Muryarka ke nan ɗana Dawuda?” Dawuda ya ce, “I, muryata ce ya ranka yă daɗe, sarki.”
18 Amola e da eno amane sisia: asi, “Hina! Abuliba: le di da na, dia hawa: hamosu dunu amo sefasisala: ? Na da adi hamobela: ? Na da adi wadela: i hou hamobela: ?
Ya ƙara da cewa, “Don me ranka yă daɗe, yake fafarata? Mene ne na yi? Wane abu ne aka same ni da laifi a kai?
19 Hina noga: idafa! Na sia: be amo nabima! Di da Hina Gode Ea sia: nababeba: le, nama ha lai hamoi galeawane, Ema gobele salasu hamosea, E da Ea asigi dawa: su afadenemu. Be osobo bagade dunu ilia sia: nababeba: le, di da nama ha lai hamoi galea, Hina Gode da ilima gogosele gagabusu ilima aligimu da defea. Bai ilia hamoiba: le, na da Hina Gode Ea sogega sefasi dagoi ba: sa. Amola na da ga soge amo ganodini ogogosu ‘gode’, ilima nodone sia: ne gadosu logo fawane ba: sa.
To, bari ranka yă daɗe, sarkina yă kasa kunne yă ji abin da zan faɗa. Idan Ubangiji ne ya sa ka yi fushi da ni, bari yă karɓi hadaya ta hatsi. Amma idan mutane ne suka sa ka, bari a la’anta su, Ubangiji ne shaidata. Gama sun kore ni don kada in sami rabo cikin gādon Ubangiji, suna cewa, ‘Ka je ka bauta wa waɗansu alloli.’
20 Ga sogega Hina Godema afafai dagoi amoga na fane legemu logo mae doasima. Na da hamedei dede agoane gala. Isala: ili hina bagade da abuliba: le na fane legema: ne mahabela: ? E da abuliba: le, ilia soge sio awela ahoabe amo defele, na awela ahoabela: ?”
Kada ka yarda jinina yă zuba a ƙasa nesa da gaban Ubangiji. Sarkin Isra’ila ya fito yă nemi kuɗin cizo kamar mai farautar kazan duwatsu.”
21 Solo da bu adole i, “Dafawane! Na da wadela: le hamoi dagoi. Da: ibidi! Nagofe! Buhagima! Na da dima se bu hame imunu. Bai di da wali gasia na esalusu gaga: i dagoi. Na da gagaoui agoane hamoi dagoi! Na da wadela: idafa hou hamoi dagoi.”
Sai Shawulu ya ce, “Na yi zunubi ka dawo Dawuda ɗana. Ba zan yi maka kome ba, domin ka darajarta raina yau. Lalle na yi wawanci! Na yi babban kuskure.”
22 Da: ibidi da bu adole i, “Hina noga: idafa! Dia goge agei da goea! Dia dunu afaega amo lala misa: ne sia: ma.
Dawuda ya ce, “Ga māshin sarki, ka aiko wani saurayi yă zo yă karɓa.
23 Hina Gode da nowa amo da mae yolesili, moloidafa hou hamosea, ema bidi noga: i iaha. E da wali eso di na lobo da: iya iasi, be E da di hina bagade ilegeiba: le, na da dima se hame i.
Ubangiji yakan sāka wa kowa bisa ga adalcinsa da amincinsa. Ubangiji ya bashe ka a hannuna yau, amma ba zan sa hannuna a kan shafaffe na Ubangiji ba.
24 Na da wali eso dima asigiba: le, di hame fuga: i, amo defele Hina Gode da nama amanewane hamomu amola nama bidi hamosu huluane amoga gaga: mu da defea.”
Kamar yadda na ga darajar ranka yau. Haka ma bari Ubangiji yă ga darajar raina, yă cece ni daga dukan wahala.”
25 Solo da Da: ibidima amane sia: i, “Nagofe! Gode da dima hahawane dogolegele hamomu da defea! Di da dia hamomu huluane amo ganodini didili hamomu.” Amaiba: le, Da: ibidi da yolesili asi, amola Solo da hi diasuga buhagi.
Sai Shawulu ya ce wa Dawuda, “Allah yă albarkace ka ɗana, Dawuda, za ka yi manyan abubuwa, tabbatacce kuma ka yi nasara.” Sai Dawuda ya yi tafiyarsa, Shawulu kuwa ya koma gida.

< 1 Sa:miuele 26 >