< 1 Sa:miuele 25 >

1 Sa: miuele da bogoi. Amola Isala: ili fi dunu huluane da ema asigiba: le idigimusa: gilisi. Ilia da moi hi lai (La: ima) amogai e uli dogone sali. Amolalu, Da: ibidi da wadela: i hafoga: i soge Ba: ila: ne amoga asi.
Sama’ila ya rasu, sai dukan Isra’ila suka taru suka yi makoki saboda shi. Suka binne shi a gidansa a Rama. Sai Dawuda ya gangara zuwa cikin Jejin Faran.
2
A Mawon, akwai wani mutum wanda yake da dukiya a Karmel, mutumin mai arziki ne ƙwarai. Yana da awaki dubu ɗaya, da tumaki dubu uku waɗanda yake wa aski a Karmel.
3 Amogawi, Ga: ilebe fi dunu ea dio amo Na: iba: le da Ma: ione moilaiga esalebe ba: i. E da Gamele moilai gadenene dialebe soge gagui. E da bagade gagui dunu. E da sibi 3,000 agoane amola goudi 1,000 agoane gagui galu. Ea uda da isisima: goi ba: i amola bagade dawa: su ba: i. Be Na: iba: le da uasu amola hedolo mi hanasu dunu agoane ba: i. Na: iba: le da Gamele amoga ea sibi hinabo dadamunanebe ba: i,
Ana ce da shi Nabal, sunan matarsa kuwa Abigiyel. Tana da hikima ga ta kuma kyakkyawa, amma mijinta mai rowa ne marar mutunci. Shi daga kabilar Kaleb ne.
4 amola Da: ibidi da wadela: i hafoga: i soge ganodini esalu, amo hou nabi.
Lokacin da Dawuda yake a jeji, ya ji labari cewa Nabal yana askin tumaki.
5 Amaiba: le, e da ayeligi dunu nabuane amo Na: iba: lema hahawane sia: sia: ma: ne, Gamele moilaiga asunasi.
Sai ya zaɓi samari goma ya aike su wurin Nabal a Karmel su gaishe shi a madadinsa,
6 E da ili Na: iba: lema amane sia: ma: ne sia: i, “Sama! Da: ibidi da dima, dia sosogo amola dili huluane dilima ea asigi sia: sia: sisa.
su ce masa, “Ranka yă daɗe, ina maka fatan alheri, kai da gidanka da dukan abin da kake da shi!
7 E da nabi amo di da dia sibi ilia hinabo dadamusa: esala. Ea hanai da dia sibi ouligisu da nini esala amola ninia da ilima se hame iasu, di da amo dawa: mu e da hanai. Ilia da Gamele amogai esaloba, ilia liligi afae wamolai hame ba: i.
“Na ji cewa, yanzu lokacin askin tumaki ne. Sa’ad da makiyayanka suke tare da mu, ba mu cuce su ba, kuma duk zamansu a Karmel ba abin da yake nasu da ya ɓata.
8 Di da dia hawa: hamosu dunu ilima adole ba: sea, ilia da amo defele dima olelemu. Ninia da lolo nabe esoga dima misi wea. Di da nini aowama: ne, Da: ibidi da dima edegesa. Nini amola dia na: iyado Da: ibidi fidima: ne, dia imunu amo ninima ima.”
Ka tambayi bayinka za su kuwa gaya maka. Saboda haka ka yi wa mutanena kirki, gama yau ranar biki ce. Ina roƙonka ka ba wa samarina, wato, bayinka, da ni ɗanka Dawuda, duk abin da kake iya ba su.”
9 Da: ibidi ea dunu da Da: ibidi ea sia: amo Na: iba: lema olelelalu, ouesalu.
Da mutanen Dawuda suka isa wurin Nabal, suka ba wa Nabal wannan saƙo a sunan Dawuda, sai suka jira.
10 Na: iba: le da aligili, amalu amane adole i, “Da: ibidi da nowala: ? Na da ea dio hamedafa nabi. We galu ninia soge da hobeale asi udigili hawa: hamosu dunu amoga nabai gala!
Nabal ya ce wa mutanen Dawuda, “Wane ne wannan Dawuda? Wane ne wannan ɗan Yesse? Yawancin bayi suna tayar wa iyayengijinsu a kwanakin nan.
11 Na da na agi gobei, hano amola ohe na da na sibi hinabo dadamusu dunugili ima: ne fanelegei, amo lale, dunu amo da habodili misi na hame dawa: , amogili hamedafa imunu!”
Don me zan ɗauki burodina da ruwana, da kuma naman da na yanka saboda masu yin wa tumakina aski in ba mutanen da ban ma san inda suka fito ba?”
12 Da: ibidi ea dunu da ema buhagili, Na: iba: le ea sia: i ema adodole i.
Mutanen Dawuda suka juya suka koma. Da suka iso sai suka faɗa wa Dawuda abin da Nabal ya ce.
13 Da: ibidi da ea dunuma amane sia: i, “Dilia! Gegesu gobihei salawane idinigima!” Amalalu, ilia da amane hamoi. Da: ibidi amola da ea gegesu gobihei idiniginisi. E amola ea dunu 400 agoane da Na: iba: le e doagala: musa: asi. Ea dunu eno 200 agoane da ilia liligi ouligima: ne, Ba: ila: ne sogega ouesalu.
Dawuda ya ce wa mutanensa, “Kowa yă rataya takobinsa.” Sai duk suka yi haka. Dawuda kuma ya rataya nasa. Mutum wajen ɗari huɗu suka tafi tare da Dawuda, mutum ɗari biyu kuwa suka zauna suna gadin kayansu.
14 Na: iba: le ea hawa: hamosu dunu afae da Na: iba: le idua A: biga: ilema amane sia: i, “Di da nabibala: ? Da: ibidi da hafoga: i sogega asigi sia: ninia hina ema sia: si. Be e da bu Da: ibidima ougili sisa: noi.
Ɗaya daga cikin bayin Nabal ya gaya wa Abigiyel matar Nabal cewa, “Dawuda ya aiko da bayinsa daga jeji su gai da maigida, amma maigida ya zazzage su.
15 Be Da: ibidi amola ea dunu da ninima obenane hamoi. Ilia da ninima se hame iasu. Amola ninia da ili amola sogega gilisili esalea, ninia da liligi afae wamolai hamedafa ba: i.
Waɗannan mutane kuwa sun yi mana kirki ƙwarai, ba su ba mu wata wahala ba. Babu abu guda da ya ɓace mana dukan lokacin da muke tare da su.
16 Ninia da sibi wa: i ouligisa esalea, ilia da yoga amola gasia, ninima noga: le gaga: su.
Dare da rana sun zama mana katanga kewaya da mu, a duk tsawon lokacin da muke kiwon tumakinmu kusa da su.
17 Amo hou noga: le dawa: lalu, dia hamomu ilegema. Ea hamobeba: le, ninia hina amola ea sosogo huluane da se bagade nabimu agoai galebe. E da gasa fi bagade hamobeba: le, e da dunu eno ilia sia: hamedafa naba.”
Ki yi nazari a kai, ki ga ko za ki iya yin wani abu, domin masifa yana nan rataye a wuyan maigidanmu da dukan iyalin gidansa. Shi mugun mutum ne wanda ba wani da zai iya yin masa magana.”
18 A: biga: ile da hedolowane agi ga: gi 200 amola bulamagau gadofoga hamoi daba waini hano nabai aduna, sibi houi biyale, gagoma egegei17 gilogala: me, waini fage gagabu fofogai 100 agoane amola figi ifa fage fofogai ga: gi 200 agoane amo lale, dougi da: iya lidili lelegesa lai.
Abigiyel ba tă ɓata lokaci ba. Ta ɗauki burodi guda ɗari biyu, da salkar ruwan inabi biyu da tumaki biyar da aka gyara, da soyayyen hatsi mudu biyar, da waina guda ɗari na’ya’yan inabi, da masa ɗari biyu na kauɗar ɓaure ta labta wa jakuna.
19 Amalalu, e da ea hawa: hamosu dunu ilima amane sia: i, “Dilia bisili masa! Na da fa: no bobogemu.” Be e da egoa ema hamedafa sia: i.
Sai ta ce wa bawanta, “Yi gaba, zan bi ka”. Amma ba tă gaya wa Nabal, mijinta ba.
20 E da dougi da: iya fila heda: le, agolo goulole aliagaloba, hedolowane Da: ibidi amola ea dunu migadenene manebe ba: i.
Da tana tafiya a kan jaki, ta kai gindin wani dutse ke nan, sai ga Dawuda da mutanensa suna gangarowa zuwa wajen da take. Sai ta tafi, ta sadu da su.
21 Da: ibidi amane dadawa: lu, “Na da abuliba: le amo dunu ea liligi hafoga: i sogega ouligilalula: ? E da liligi afae wamolai hamedafa ba: i. Be na da e fidibiba: le, e da nama wadela: i bidi dabe iaha.
Bai daɗe ba da Dawuda ya ce a ransa, “Ashe, a banza ne na yi ta lura da dukan abin da yake na mutumin nan a jeji, har ba abinsa da ya ɓace. Ga shi, ya rama mini alheri da mugunta.
22 Na da hame hadigia amo dunu huluane hame fane lelegesea, Hina Gode da na fane legemu da defea.”
Bari Allah yă yi duk abin da ya ga dama da ni in na bar ko ɗaya daga mazan da suke da tare shi, gobe da safe.”
23 A: biga: ile da Da: ibidi ba: beba: le, hedolowane dougi da: iya esalu alia gudui amalu hi gobele Da: ibidi ea emo bega: osoba gala: la sa: ili,
Da Abigiyel ta ga Dawuda, sai ta gaggauta ta sauka daga kan jaki, ta rusuna a gaban Dawuda da fuskarta har ƙasa.
24 amola ema amane sia: i, “Dafawane hina! Na sia: nabima! Na da amo da: i diosu dabe lala!
Ta fāɗi a ƙafafunsa ta ce, “Bari laifin yă zama nawa, ranka yă daɗe. Ina roƙonka ka bar baiwarka ta yi magana, ka ji abin da baiwarka za tă ce.
25 Na: iba: le da noga: i hame dunu! Ea sia: mae nabima! Dafawane! E da ea dio dawa: loma: ne defele gagaoui dunu esala! Hina! Dia hawa: hamosu dunu da doaga: loba, na da amogawi hame galu.
Kada ranka yă daɗe, yă kula da Nabal, mugun mutumin nan. Shi dai kamar sunansa ne, sunansa Wawa ne, kuma wawanci yana cikinsa. Amma ni baiwarka, ban ga mutanen da ranka yă daɗe ya aika ba.
26 Dia ha lai dunuma dabele fane legemu logo, Hina Gode E da hedofai. Amola wali na da Hina Gode Ea Dioba: le amane sia: sa, dia ha lai amola dunu huluane da dima se imunusa: dawa: lala, amo da Na: iba: le ea se iasu lamu defele, se iasu ba: mu.
Da yake yanzu, ya mai girma, Ubangiji ya hana ka zubar da jini da kuma ɗaukan wa kanka fansa, muddin Ubangiji yana raye, kai kuma kana a raye, bari maƙiyinka da dukan waɗanda suke niyya su cuci shugabana su zama kamar Nabal.
27 Dafawane hina! Na dima udigili imunusa: gaguli misi goe lale, dia dunuma ima.
Bari kuma ka karɓi wannan kyautar da baiwarka ta kawo don samarin da suke binka.
28 Dafawane hina! Na da wadela: i hou hamoi galea, amo gogolema: ne olofoma. Hina Gode da di amola digaga fi hina bagade hamomu. Bai di Ea gegesu hamonana. Amola di da esalea, wadela: i hou hamedafa hamomu.
Ina roƙonka ka gafarta wa baiwarka laifinta gama tabbatacce Ubangiji zai ba shugabana dawwammamiyar sarauta, gama kana yin yaƙin Ubangiji ne. Kuma ba wani mugun abin da zai same ka muddin kana a raye.
29 Nowa da dima doagala: le, fane legemusa: dawa: sea, dia Hina Gode da dunu da gobolo gene ouligibi defele, di gaga: mu. Be dia ha lai dunu amo Hina Gode da dunu da ifa badaga ga: muga: dadiga gele fodole gala: be defele, galagamu.
Ko da yake wani mutum yana fafaranka domin yă kashe ka, Ubangiji Allahnka zai kiyaye ranka. Amma za a wurgar da rayukan maƙiyanka kamar yadda ake wurga dutsen majajjawa.
30 Amola Hina Gode da dima amo noga: i hou huluane E ilegei amo hamone dagosea, amola di Isala: ili hina bagade hamoi dagosea,
Sa’ad da Ubangiji ya cika kowane alherinsa da ya yi wa shugabana alkawari, ya kuma keɓe shi sarki a bisa Isra’ila,
31 amola di da dia hamobeba: le, dia asigi dawa: su ganodini se hame nabimu. Bai di da dabele dunu hame fai amola udigili hame fai. Amola Hina Gode da dima hahawane dogolegele hou hamoi dagosea, dafawane na amola mae gogolema.”
kada yă zama cewa zuciyarka ta ba ka laifi ko ka damu cewa kana da alhakin jini, kada ka yi ramuwa da kanka. Sa’ad da Ubangiji ya nuna maka alheri, ka tuna da ni, baiwarka.”
32 Da: ibidi da A: biga: ilema amane sia: i, “Hina Godema nodoma! Isala: ili Gode da wali eso di nama asunasiba: le, Ema nodomu da defea.
Dawuda ya ce wa Abigiyel, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya aiko ki don ki same ni yau.
33 Di da wali eso noga: le dawa: beba: le, noga: le hamoi. Na da wadela: i medole legesu hou amola dabe medole legesu hou dawa: i galu. Be di da amo logo hedofaiba: le, na Godema nodosa.
Bari Allah yă albarkace ki saboda hikima yanke hukuncinki da kuma hana ni zubar da jini da ɗauka wa kaina fansa da hannuna a wannan rana.
34 Na dima se imunusa: dawa: i. Be Hina Gode da amo logo hedofai. Be na Esalebe Isala: ili Gode amo Ea Dioba: le amane dafawane sia: sa. Di da hedolowane nama doaga: musa: hame misi ganiaba, hahabe galu Na: iba: le ea dunu huluane da bogogia: i dagoi ba: la: loba.”
Ubangiji, ya hana ni in yi miki ɓarna. Da ba don kin zo kin sadu da ni ba, na rantse da Ubangiji, Allah na Isra’ila Mai Rai, babu ko ɗaya daga cikin mazan gidan Nabal da zai rage gobe da safe.”
35 Amalalu, Da: ibidi da A: biga: ile ea gaguli misi liligi amo lai. E ema amane sia: i, “Dina: diasuga buhagima. Amola mae dawa: ma! Na dia hanai defele hamomu.”
Sa’an nan Dawuda ya karɓi abin da ta kawo masa daga hannunta, ya kuma ce mata, “Ki koma gida kada ki damu, na ji koke-kokenki, zan kuma biya miki bukatarki.”
36 A: biga: ile da Na: iba: lema buhagi. E da lolo nabe amo hina bagade ea lolo nabe defele nanebe ba: i. E da feloai amola hahawane galu. Amaiba: le, A:biga: ile e da ea hamoi ema mae adole, golale hahabe fawane adoi.
Da Abigiyel ta kai gida sai ta sami Nabal cikin gida yana ta fama biki iri na sarakuna. Yana ji wa ransa daɗi, ya kuma bugu tilis, saboda haka ba tă ce masa kome ba sai da gari ya waye.
37 Amalalu, e da feloai gumibiba: le, A:biga: ile e da liligi huluane ema adodole i. Na: iba: le da bagade olole, da: i hulu gadoi dagoi ba: i.
Da safe sa’ad da Nabal ya natsu, sai matarsa ta gaya masa dukan abin da ya faru. Sai zuciyarsa ta tsinke, ya zama kamar dutse.
38 Eso nabuyane baligili, Hina Gode da Na: iba: le fane, e bogoi.
Bayan kusan kwana goma, Ubangiji ya bugi Nabal, sai ya mutu.
39 Da: ibidi da Na: iba: le bogoi nababeba: le, amane sia: i, “Hina Godema nodosa! Na: iba: le da nama sisa: nobeba: le, Hina Gode da ema dabe i. Amola, na Hina Gode Ea hawa: hamosu dunu, na da wadela: le mae hamoma: ne E da gaga: i. Hina Gode da Na: iba: le hina: wadela: i houga se iasi.” Amalalu, Da: ibidi da A: biga: ile lama: ne sia: sia: si.
Da Dawuda ya sami labarin mutuwar Nabal, sai ya ce, “Yabo ya tabbata ga Ubangiji, wanda ya sāka mini a kan irin renin da Nabal ya yi mini. Ya hana bawansa yin mugunta, ga shi ya ɗora wa Nabal muguntar da ya yi.” Sai Dawuda ya aika wa Abigiyel cewa tă zama matarsa.
40 Da: ibidi ea hawa: hamosu dunu ilia da Gamele amoga asili, A:biga: ilema amane sia: i, “Da: ibidi da di lamu sia: beba: le, e da ninia di lala masa: ne asunasi.”
Bayin Dawuda suka tafi Karmel suka ce wa Abigiyel, “Dawuda ya aike mu gare ki, mu zo mu ɗauke ki ki zama matarsa.”
41 A: biga: ile da osoboa beguduli, amane sia: i, “Na da ea hawa: hamosu uda. Na da ea hawa: hamosu dunu ilia emo dodofemusa: momageiwane esala.”
Sai ta rusuna da fuskarta har ƙasa ta ce, “Ni baranyarka ce, na shirya in bauta maka in kuma wanke ƙafafun bayin shugabana.”
42 E da hedolo wa: legadole, ea dougi da: iya fila heda: i. E amola ea hawa: hamosu a: fini biyale gala, da Da: ibidi ea hawa: hamosu dunu ili bisili asili, amola Da: ibidi ema fi.
Abigiyel ta tashi da sauri ta hau jaki, ta kuma sa’yan mata biyar da suke mata hidima su bi ta, suka tafi tare da’yan saƙon Dawuda. Ta kuwa zama matarsa.
43 Da: ibidi da musa: Ahinoua: me (Yeseliele uda) amo lai galu, amola waha da A: biga: ile amowane ea uda hamoi.
Dawuda a lokacin ya riga ya auri Ahinowam daga Yezireyel, dukansu suka zama matansa.
44 Amabe galuwane, Solo da ea uda mano Ma: iga: le amo da Da: ibidi igili i galobawane, bu Ba: ladai (Ga: lime moilai dunu La: ise, amo egefe) amogili i galu.
Amma Shawulu ya aurar da Mikal,’yarsa, matar Dawuda, ga Falti ɗan Layish wanda yake daga Gallim.

< 1 Sa:miuele 25 >