< 1 Sa:miuele 24 >
1 Solo da Filisidini dunuma gegenanu buhagi. Ilia da Soloma Da: ibidi da wadela: i hafoga: i soge Enegedi gadenene esala: ba: ya ema olelei.
Bayan da Shawulu ya komo daga fafaran Filistiyawa, sai aka gaya masa cewa, “Dawuda yana can a Jejin En Gedi.”
2 Solo da Isala: ili dadi gagui dunu baligili noga: idafa 3,000 agoane oule asili, soge ea dio amo Sigua Goudi Gele amoga gusudili, Da: ibidi amola e dunu hogolalu.
Saboda haka Shawulu ya zaɓi mutum dubu uku daga cikin dukan Isra’ila, suka fita neman Dawuda da mutanensa kusa da Duwatsun Awakin Jeji.
3 E da logoga sibi gagoi gadenene magufu gelaba amoga misini, iga gimusa: asili, amo ganodini golili sa: i. Amo magufu gelaba ganodini, Da: ibidi amola ea dunu da guma: dafa wamoaligi dialu.
Da Shawulu ya isa inda ake ajiye garken tumaki a bakin hanya inda akwai kogo, sai ya shiga ciki kogon don yă yi bayan gari. Dawuda da mutanensa kuwa suna can zaune a ƙurewar kogon.
4 Da: ibidi ea dunu da ema amane sia: i, “Dia logo da doasi diala. Hina Gode da dia ha lai dunu dia lobo da: iya ima: ne sia: i, amo wali di da dia hanaiga ema hamomu logo doasi dagoi.” Da: ibidi da gebe gogoli asili, Solo ea abula fe hedofalai. Solo da ema amane hamobe hi hame dawa: i.
Mutanen Dawuda suka ce, wannan rana ce Ubangiji ya yi magana ya ce maka, “Zan ba da maƙiyinka a hannunka domin ka yi abin da ka ga dama da shi.” Sai Dawuda ya tashi a hankali ya je ya yanke shafin rigar Shawulu.
5 Be amalu Da: ibidi ea asigi dawa: su ganodini se nabi.
Daga baya Dawuda ya damu domin ya yanke shafin rigar Shawulu.
6 E da ea dunu ilima amane sia: i, “Na da dunu amo Hina Gode Ea hina bagade hamoma: ne ilegei, ema se imunu da defea hame. Hina Gode da na ema se imunu logo hedofamu da defea. Bai e da Hina Gode Ea ilegei dunuba: le.”
Ya ce wa mutanensa, “Ubangiji yă sawwaƙe in yi abu haka ga shugabana da Ubangiji ya shafe, ko in ɗaga hannuna in kashe shi, gama shi shafaffe ne na Ubangiji.”
7 Da: ibidi da amane sia: beba: le, ea dunu da Soloma doagalamusa: dawa: i bu yolesi. Solo da wa: legadole, magufu gelabo yolesili, logoga asi.
Da wannan magana Dawuda ya kwaɓi mutanensa, bai yarda su fāɗa wa Shawulu ba. Shawulu kuwa ya bar kogon ya yi tafiyarsa.
8 Amalalu, Da: ibidi da ema fa: no bobogele, gadili asili, ema wele sia: i, “Hina bagade noga: idafa!” Solo da beba: i. Da: ibidi da Solo nodoma: ne osoboga begudili,
Daga baya Dawuda ya fita daga kogon sai ya kira Shawulu ya ce, “Ranka yă daɗe, sarki!” Da Shawulu ya waiwaya, sai Dawuda ya rusuna da fuskarsa har ƙasa.
9 amane sia: i, “Dia abuliba: le ogogosu dunu amo ilia na da dima se imunusa: logo hogosu, amo ilia sia: be nabasala: ?
Ya ce wa Shawulu, “Me ya sa kake saurari mutanen da suke cewa, ‘Dawuda ya dāge yă cuce ka’?
10 Disu da ba: lala. Wahadafa magufu gelaba ganodini, Hina Gode da hamobeba: le, na da na hanaiga dima hamomu logo doasi dagoi ba: i. Be na da dima asigiba: le, dima se fonobahadi imunusa: hame dawa: i. Bai Hina Gode da di hina bagade hamomusa: ilegei.
Yau ka ga da idonka yadda Ubangiji ya bashe ka a hannuna a cikin kogon nan. Waɗansu sun ce mini in kashe ka, amma na bar ka, na ce, ‘Ba zan sa hannuna a kan shugabana ba, gama shi shafaffe ne na Ubangiji.’
11 Na ada! Ba: ma! Na da dia abula fonobahadi damui gagui diala. Na da di fane legemu galu, be na da goe fawane damuni lai. Amo hou ba: beba: le, na da dima hamedafa lelelemu amola dima se hamedafa imunu, di amo noga: le dawa: ma. Na da dima wadela: le hamedafa imunu, di amo noga: le dawa: ma. Na da dima wadela: le hamedafa hamoi. Be di da na fane legemusa: awelala.
Babana, duba, ga shafin rigarka a hannuna, na yanke shafin rigarka amma ban kashe ka ba. Yanzu ka gane ka kuma sani cewa ba ni da laifin aikata kome ko tayarwa, ban yi maka laifi ba, amma kana farautar raina.
12 Hina Gode da ania hou fofada: nanu, nowa da wadela: le hamoi E da sia: mu. Na da dima se hamedafa imunu. Amaiba: le, di da nama se bagade iabeba: le, Hina Gode da dima se dabe imunu da defea.
Ubangiji zai shari’anta tsakanina da kai. Ubangiji zai sāka mini laifin da ka yi mini, amma ni kam ba zan taɓa ka ba.
13 Di da musa: sia: su amo dawa: , ‘Wadela: i dunu fawane da wadela: le hamosa.’ Amaiba: le, na da dima se hame imunu.
Kamar yadda karin maganan nan na dā ya ce, ‘Daga cikin masu mugunta, mugunta ke fitowa,’ hannuna dai ba zai taɓa ka ba.
14 Isala: ili hina bagade da hamedei liligi fane legemusa: dawa: lala. Na da hamedei, wa: me bogoi amola dede amo agoaiwane gala.
“Wane ne sarkin Isra’ila, ka fito kake bi? Wa kake kora? Kana bin mataccen kare ko kuɗin cizo?
15 Hina Gode Hi fawane da fofada: nanu, nowa da moloi amola nowa da giadofai sia: mu. E da amo liligi hogolalu, di amo na mae fane legema: ne, na gaga: ma: mu.”
Ubangiji yă zama alƙali, yă yi shari’a tsakanina da kai, bari Ubangiji yă duba, yă tsaya mini, yă nuna ba ni da laifi.”
16 Da: ibidi da sia: i dagole, Solo da amane sia: i, “Nagofe! Da: ibidi! Amo da dafawane dila: ?” Amola e da muni dinanu.
Da Dawuda ya gama wannan magana, sai Shawulu ya ce, “Muryarka ke nan ɗana Dawuda?” Sai ya fasa da kuka.
17 Amalalu, e da Da: ibidima amane sia: i, “Dafawane! Di da moloi amola na da giadofai. Di da nama noga: le hamosu, be na da dima wadela: le hamoi.
Ya ce, “Ka fi ni gaskiya, ka yi mini alheri, ni kuwa na yi maka mugunta.
18 Wali eso, dia da nama asigi hou olelei dagoi. Bai Hina Gode da na amo dia loboga i dagoi, be di da na hame fane legei.
Ga shi yanzu ka faɗa mini alherin da ka yi mini. Ubangiji ya bashe ni a hannunka amma ba ka kashe ni ba.
19 Dunu da ea ha lai gagusia, e da amo dunu mae hobeale fane legesa. Be di da hame amai. Di da waha nama hamobeba: le, Hina Gode da dima hahawane dogolegele hamomu da defea.
In mutum ya sami maƙiyinsa, zai bar shi yă tafi lafiya ba tare da yin masa rauni ba? Ubangiji yă sāka maka, gama ka nuna mini alheri a yau.
20 Wali na fada: ne dawa: Di da Isala: ili hina bagade hamomu amola hina bagadewane gebewane esalumu.
Na sani tabbatacce za ka zama sarki. Masarautar Isra’ila za tă kahu a hannunka.
21 Be na dunu da na dio amola na sosogo ilia dio amo gogolesa: besa: le, Hina Gode Ea Dioba: le di da nagaga fi mae fane legema: ne ilegele sia: ma.”
Yanzu ka rantse mini da Ubangiji cewa ba za ka hallaka zuriyarta ko ka share sunana daga iyalin mahaifina ba.”
22 Da: ibidi da amaiwane ilegele sia: i. Amalalu, Solo da hi diasuga buhagi. Amola Da: ibidi amola ea dunu da ilia wamoaligisua buhagi.
Sai Dawuda ya rantse wa Shawulu. Sa’an nan Shawulu ya koma gida, amma Dawuda da mutanensa suka haura zuwa wurin ɓuya.