< 1 Bida 1 >

1 Na, Bida, Yesu Gelesu Ea asunasi dunu da dili amo Gode Ea ilegei fi dunu afogogole Bonadase, Gala: isia, Ga: badousia, A:isia amola Bidinia, amo soge huluane amo ganodini esala, dilima meloa dedene iaha.
Bitrus, manzon Yesu Kiristi, Zuwa ga zaɓaɓɓu na Allah, baƙi a duniya, da suke a warwatse ko’ina a Fontus, Galatiya, Kaffadokiya, Asiya da kuma Bitiniya,
2 Ada Gode da hanaiba: le dilima ilegei dagoi. Gode Ea A: silibu Hadigidafa da hamobeba: le, E da dilia eno dunuma afafane hadigi fi hamoi. Dilia Yesu Gelesu Ea sia: nabimusa: amola Ea maga: me amoga dodofemusa: , Gode da dilima agoane hamoi. Dilia Gode Ea hahawane dogolegele iasu amola olofosu, amo nabaiwane dawa: ma: ne na dawa: lala.
waɗanda aka zaɓa bisa ga rigyasanin Allah Uba, ta wurin aikin tsarkakewar Ruhu, don biyayya ga Yesu Kiristi, su kuma sami yayyafan jininsa. Alheri da salama su zama naku a yalwace.
3 Ninia Hina Gode Yesu Gelesu amo Ea Ada Godema nodomu da defea. E da ninima bagadewane asigiba: le, ninima gaheabolo esalusu ima: ne, Yesu Gelesu Ea bogoi da: i hodo wa: legadolesi. Amaiba: le, ninia da hobea misunu dafawane hamoma: beyale dawa: lusu misa: ne hahawane ouesala.
Yabo ya tabbata ga Allah Uban Ubangijinmu Yesu Kiristi! Cikin jinƙansa mai girma ya ba mu sabuwar haihuwa cikin bege mai rai ta wurin tashin Yesu Kiristi daga matattu,
4 Gode da Ea fi dunu ilima ima: ne, hahawane bagade hou ouligisa. Amo hobea lamusa: , ninia da hahawane ouesala. Amo hahawane bidi da mae dasama: ne amola mae muguluma: ne, Gode da amo Hebene soge ganodini ouligisa.
da kuma cikin gādon da ba zai taɓa lalacewa, ɓacewa ko koɗewa ba, ajiyayye a sama dominku,
5 Dilia da Yesu Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, Gode Ea gasaga gaga: i dagoi. Gaga: sudafa amo da soge wadela: mu eso amoga ba: mu. Amo esoga, Gode da musa: ilegele sia: i bidi amo dilima imunu.
ku waɗanda ta wurin bangaskiya ake kiyayewa ta wurin ikon Allah har yă zuwa ceton da yake a shirye da za a bayyana a ƙarshen lokaci.
6 Amo dawa: le, hahawane bagade ba: ma! Wali, adoba: su hou da dilima doaga: beba: le, dilia da se naba. Be amo se nabasu da eso bagahame fawane dialumu.
A kan wannan kuke cike da farin ciki ƙwarai, ko da yake yanzu na ɗan lokaci kuna fuskantar baƙin ciki daga gwaje-gwaje iri-iri.
7 Amo adoba: su hou da dilia lalegagui hou amo adoba: musa: maha. Gouli da wadela: mu liligi, be amo ea hou ba: ma: ne, dunu da laluga adoba: sa. Be dilia dafawaneyale dawa: su hou da gouli ea bidi lamu defei bagadewane baligi dagoi. Amaiba: le, dilia dafawaneyale dawa: su amo mae dafama: ne, Gode da dilima adoba: su hou olelesa. Amasea, dilia dafawaneyale dawa: su hou da bu baligiliwane ida: iwane hamoi dagoiba: le, Yesu Gelesu da dunu huluane ba: ma: ne bu masea, E da dilima nodomu.
Wannan kuwa domin a tabbatar da sahihancin bangaskiyarku ne, wadda ta fi zinariya daraja nesa, ita zinariya kuwa, ko da yake mai ƙarewa ce, akan gwada ta da wuta, domin bangaskiyan nan taku ta jawo muku yabo da girma da ɗaukaka a bayyanar Yesu Kiristi.
8 Dilia da Yesu Gelesu hame ba: i, be dilia da Ema asigisa. Dilia da E wali hame ba: sa, be dilia da Ea hou dafawaneyale dawa: be. Amaiba: le, dilia da hahawane bagadedafa. Amo hahawane hou da sia: ga olelemu hamedei.
Ko da yake ba ku taɓa ganinsa ba, kuna ƙaunarsa; kuma ko da yake ba kwa ganinsa yanzu, kun gaskata shi, kun kuma cika da farin ciki ƙwarai, wanda ya fi gaban faɗi,
9 Dilia a: silibu gaga: musa: , Gode Ea hou lalegagui dagoi. Amola Gode da dilia a: silibu gaga: lala. Amaiba: le, dilia da amo hahawane bagade hou dawa:
gama kuna samun sakamakon bangaskiyarku, ceton rayukanku ke nan.
10 Amo gaga: su hou ea bai dawa: musa: , balofede dunu da musa: bagadewane hogoi helei. Ilia da amo Gode dilima imunu liligi da hobea ba: mu, amo ilia ba: la: lusu.
Game da ceton nan, annabawa, waɗanda suka yi maganar alherin da za tă zo gare ku, sun yi bincike mai zurfi, a natse,
11 Ilia amo imunu liligi da habogala misa: bela: ? amola amo liligi ea misunu hou, hogoi helei. Yesu Gelesu Ea A: silibu da ili dogo ganodini esalebeba: le, Ea misunu hou olelei. Amola Gelesu da se bagade nabalu bu Ea hadigi lalegagumu, amo huluane ilia da ba: la: lusu.
suna ƙoƙari su san lokaci da kuma yanayin da Ruhun Kiristi da yake cikinsu yana nunawa sa’ad da ya yi faɗi a kan wahalolin Kiristi da kuma ɗaukaka da za tă bi.
12 Amo balofede dunu ilia hawa: hamosu da ili mae fidima: ne be dili fidima: ne hamosu, Gode da ilima olelei. Dilia waha nabi Sia: Ida: iwane Gala (amo asunasi dunu ilia wali olelei) da Gode Ea A: silibu Hadigidafa Hebene amoga misi, amo ea gasaga olelei, amo musa: balofede dunu ilia sia: dasu. A: igele dunu amolawane da amo liligi dawa: mu hanai gala.
Aka bayyana musu cewa ba kansu ne suke bauta wa ba sai ku, sa’ad da suka yi maganar abubuwan da aka faɗa muku ta wurin waɗanda suka yi muku wa’azin bishara, ta wurin Ruhu Mai Tsarki wanda aka aika daga sama. Ko mala’iku ma suna marmari su ga waɗannan abubuwa.
13 Amaiba: le, hawa: hamomusa: gini ouesaloma! Mae golale, hahawane bidi amo Yesu Gelesu da bu masea dilima imunu, amo fawane dawa: ma.
Saboda haka, ku shirya kanku don aiki; ku zama masu kamunkai; ku kafa begenku duka a kan alherin da za a ba ku sa’ad da aka bayyana Yesu Kiristi.
14 Gode Ea sia: nabawane hamoma. Dilia Gode Ea hou hame dawa: i esoga, dilia hanaiga fawane hamosu. Be amo hou yolesima!
Kamar’ya’ya masu biyayya, kada ku bi mugayen sha’awace-sha’awacen da dā kuke da su sa’ad da kuke rayuwa a cikin jahilci.
15 Gode (E da dilima misa: ne sia: i) amo Ea hou da hadigidafa. Amaiba: le, dilia hou huluane ganodini hadigi hou hogoi helema.
Amma kamar yadda wanda ya kira ku yake mai tsarki, haka ku ma sai ku kasance masu tsarki cikin dukan abubuwan da kuke yi;
16 Gode Sia: da agoane dedei diala, “Na da hadigiba: le, amo defele dilia hadigiwane esaloma!”
gama a rubuce yake cewa, “Ku zama masu tsarki, domin ni mai tsarki ne.”
17 Gode da dunu huluane defele ba: sa. E da dunu afae afae, amo ea hawa: hamoi ba: sea, amo defele ema fofada: sa. Dilia da Godema sia: ne gadosea, Ema “Ada!” sia: sa. Amaiba: le, dilia da osobo bagadega esalea, Ema beda: iwane esalumu da defea.
Tun da yake kuna kira ga Uba wanda yake yin wa kowane mutum shari’a bisa ga ayyukansa ba bambanci, sai ku yi rayuwarku a nan kamar baƙi cikin tsoro mai bangirma.
18 Bai dilia aowalali ilia musa: hou dilima olelei da hamedei wadela: i hou fawane. Amo dilia yolesima: ne, Yesu Gelesu da dabe i dagoi, amo dilia dawa: Amo dabe da dasamu liligi amo gouli amola silifa, agoaiwane liligi hame.
Gama kun san cewa ba da abubuwa masu lalacewa kamar azurfa ko zinariya ce aka fanshe ku daga rayuwar banza da kuka karɓa daga kakanni-kakanninku ba,
19 Be amo dabe da Yesu Ea maga: me ida: iwane gala. E da fedege agoane, ledo hamedei sibi mano gobele salimusa: medole legele, ninia wadela: i hou dabe hamoi ba: i.
sai dai an fanshe ku da jini mai daraja na Kiristi, ɗan rago marar aibi ko lahani.
20 Amo hamomusa: , Gode da osobo bagade hame hahamoi eso amoga Yesu ilegei dagoi. E da dili fidima: ne, osobo bagade wadela: mu eso gadeneiba: le, E da dunu ilia ba: ma: ne, osobo bagadega misi.
An zaɓe shi kafin halittar duniya, amma an bayyana shi a zamanin ƙarshe saboda ku.
21 Gode da Yesu Gelesu Ea bogoi wa: legadolesi. Dilia da Yesu Gelesuma madelagiba: le, Gode Ea hou dafawaneyale dawa: le, dilia dafawane esloma: beyale amola hamoma: beyale dawa: lusu hou ea bai da Gode fawane.
Ta gare shi ne kuka gaskata da Allah, wanda ya tā da shi daga matattu, aka kuma ɗaukaka shi, ta haka bari bangaskiyarku da begenku su kasance ga Allah.
22 Wali, dilia da dafawane hou lalegagui dagoiba: le, dilia da ledo huluane dilia dogoga dialu dodofei dagoi amola dilia da dilia fi dunu ilima asigidafa hou dawa: Amaiba: le, dilia dogo huluane amoga eno dunu eno dunuma asigima.
Yanzu da kuka tsarkake kanku ta wurin yin biyayya ga gaskiyan nan, don ku kasance da ƙauna mai gaskiya wa’yan’uwanku, sai ku ƙaunaci juna ƙwarai, daga zuciya.
23 Bai Gode Ea Sia: ida: iwane da esalawane amola eso huluane dialalalumu. Amo nababeba: le, dilia da bu lalelegele, Gode Ea mano hamoi. Dilia Ada da bogomu dunu hame. E da eso huluane mae bogole esalalalumu. (aiōn g165)
Gama an sāke haihuwarku, ba da iri da yake lalacewa ba, sai dai marar lalacewa, ta wurin rayayyiya da kuma madawwamiyar maganar Allah. (aiōn g165)
24 Gode Ea Sia: da agoane dedei diala, “Dunu huluane da gisi agoane. Ilia hadigi hou da gisi sogea agoane. Gisi da biosa amola sogea da osoboga daha.
Gama, “Dukan mutane kamar ciyawa suke, darajarsu kuma kamar furannin jeji ne; ciyawa takan yanƙwane furannin kuma su kakkaɓe,
25 Be Hina Gode Ea Sia: da eso huluane esalalalumu.” Amo sia: da Gode Ea Sia: Ida: iwane Gala, amo ninia da dilima olelesu. (aiōn g165)
amma maganar Ubangiji tana nan har abada.” Wannan kuwa ita ce kalmar da aka yi muku wa’azi. (aiōn g165)

< 1 Bida 1 >