< 1 Hina 20 >

1 Silia hina bagade Beneha: ida: de da ea dadi gagui dunu huluane gagadoi. Soge ouligisu dunu eno32 agoane ilia da fuligala: musa: dadi gagui dunu da ilia hosi da: iya fila heda: fia: i. Ilia da gusu ba: i mogodigili heda: fia: le, Samelia moilai bai bagadega doaga: i.
Ben-Hadad sarkin Aram kuwa ya tattara mayaƙansa gaba ɗaya. Sarakuna talatin da biyu suka tafi tare da shi haɗe da dawakansu da kekunan yaƙinsu. Ya haura ya yi wa Samariya kwanto, ya kuma yaƙe ta.
2 E da sia: adola ahoasu dunu ilia Isala: ili hina bagade A: iha: be moilai ganodini esalebe, ema adoma: ne asunasi. Ilia da ema amane sia: i, “Hina bagade Beneha: ida: de da dima amane hamoma: ne sia: sa,
Ya aika da’yan aika zuwa cikin birnin wurin Ahab sarkin Isra’ila yana cewa, “Ga abin da Ben-Hadad ya ce,
3 ‘Dia silifa amola gouli huluane, amola dilia udalali amola baligili gasa bagade manolali amo huluane ema ima.’”
‘Azurfarka da zinariyarka nawa ne. Mafi kyau cikin matanka da’ya’yanka nawa ne.’”
4 A: iha: be da bu adole i, “Na hina Beneha: ida: dema amane adoma, ‘Defea mabu! E da na amola na gagui huluane fedelamu da defea.’”
Sarkin Isra’ila ya amsa, ya ce, “Kamar dai yadda ka faɗa, ranka yă daɗe, sarki. Ni da dukan abin da nake da shi, naka ne.”
5 Amalalu, Beneha: ida: de ea adola ahoasu dunu ilia da bu A: iha: bema misini, Beneha: ida: de ea adole iasu sia: amo eno amane sia: i, “Na da dima dia silifa amola gouli amola udalali amola manolali huluane nama ima: ne sia: i.
Sai’yan aikan suka sāke dawo suka ce, “Ga abin da Ben-Hadad ya ce, ‘Na aika ka ba da azurfarka da zinariyarka, matanka da kuma’ya’yanka.
6 Be wali na da na dadi gagui ouligisu dunu ili asunasimu. Ilia da dia hina bagade diasu amola dia eagene ouligisu dunu ilia diasu huluane amo ganodini hogole, liligi huluane da noga: i, amo ilia ba: sea, ladili ebelemu. Ilia da aya eso we waba, misunu.”
Amma war haka gobe zan aika shugabannina su bincika fadanka da kuma gidajen shugabanninka. Za su kwashe dukan abubuwan da kake ganin darajarsu su tafi.’”
7 Hina bagade A: iha: be da ea soge ouligisu dunu huluane ema misa: ne sia: ne, ilima amane sia: i, “Amo dunu da nini wadela: lesimusa: dawa: lebe, amo dilia da ba: sa. E da na udalali amola manolali amola na silifa amola gouli fefedelamusa: , nama sia: si. Amola na da amo igili imunu sia: i.”
Sarkin Isra’ila ya tattara dukan dattawan ƙasar, ya ce musu, “Ku duba fa, wannan mutum yana neman tsokana! Sa’ad da ya aika in ba shi matana da’ya’yana, azurfana da zinariyana, ban hana masa ba.”
8 Ouligisu dunu ilia amola dunu huluane, da amane sia: i, “Ea sia: mae nabima! Ema agoane hamoma: ne mae sia: ma!”
Dattawa da dukan mutane suka amsa, suka ce, “Kada ka saurare shi ko ka yarda da abin da yake bukata.”
9 Amaiba: le, A:iha: be da Beneha: ida: de ea sia: adosi dunu ilima amane sia: i, “Na hina Beneha: ida: de ema amane sia: ma, ‘Na da dia musa: adole ba: su hamoma: ne sia: i. Be dia hamoma: ne sia: i ageyadu amo na da hame hamomu.’” Adola ahoasu dunu ilia da fisili asili, amalalu sia: eno ema adola misi.
Saboda haka ya ba wa’yan aikan Ben-Hadad amsa, ya ce, “Ku faɗa wa ranka yă daɗe, sarki, ‘Bawanka zai yi dukan abin da ka bukaci da farko, amma wannan na ƙarshe ba zan iya yin ba.’” Suka tafi suka kai amsar wa Ben-Hadad.
10 Beneha: ida: de da amane sia: si, “Na da dunu bagohamedafa amo dia moilai mugulumusa: oule misunuba: le, ilia da moilai mugului isu amo ilia loboa gaguli masunu defele ba: mu. Na da amane hame hamosea, ‘gode’ ilia da na fane legemu da defea.”
Sai Ben-Hadad ya aika da wani saƙo wa Ahab, ya ce, “Bari alloli su yi da ni yadda suke so, su kuma yi haka da tsanani, in isashen ƙura ta rage a Samariya da za a iya ba wa mutanena a tafin hannu.”
11 Hina bagade A: iha: be da bu adole i, “Hina bagade Beneha: ida: dema amane sia: sima, ‘Dadi gagui dunudafa da hidadea hasalasilalu amalu fa: no da hidale sia: sa, be bisili da hame sia: sa.’”
Sarki Isra’ila ya amsa, ya ce, “Ku faɗa masa, ‘Wanda ya sa kayan yaƙinsa bai kamata yă yi fariya ba sai ya tuɓe su.’”
12 Beneha: ida: de amola ema fuligala: su dunu ilia ouligisu dunu, ilia da ilia abula diasu ganodini adini nanebe ba: loba, A:iha: be ea adole iasu nabi. Beneha: ida: de da ea dadi gagui dunu ilia da moilai bai bagade doagala: musa: momagema: ne sia: i. Amaiba: le, ilia da ilia doagala: mu sogebi amoga huluane asi.
Ben-Hadad ya ji wannan saƙo yayinda shi da sarakunan suke sha a cikin tentunansu, sai ya umarce mutanensa, ya ce, “Ku shirya don yaƙi.” Saboda haka suka shirya don su yaƙi birnin.
13 Be amogalu, balofede dunu afae da hina bagade A: iha: bema asili, amane sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Silia dadi gagui wa: i bagadedafa, amoba: le mae beda: ma! Na da wali eso dima hasalasu hou imunu. Amasea, Na da Hina Godedafa, dia da dawa: mu.’”
Ana cikin haka sai wani annabi ya zo wurin Ahab sarkin Isra’ila ya sanar masa cewa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka ga wannan ɗumbun mayaƙa? Zan ba da su cikin hannunka a yau, sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.’”
14 A: iha: be da amane adole ba: i, “Ilima doagala: sea, nowa da bisilua hamoma: bela: ?” Balofede dunu da bu adole i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Ayeligi dadi gagui dunu ilia da bisili doagala: mu. Amola soge bai ouligisu dunu ilia da ayeligi ouligimu.’” Hina bagade da bu adole bai, “Be dadi gagui wa: i ouligisudafa da nowala: ?” Balofede dunu da bu adole i, “Difa!”
Ahab ya ce, “Amma wa zai yi haka?” Annabin ya amsa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Sojoji matasa na shugabannin yankuna za su yi haka.’” Ya tambaya, “Wa kuma zai fara yaƙin?” Annabin ya amsa, “Kai za ka fara.”
15 Amaiba: le, hina bagade da ayeligi dadi gagui dunu amo da soge bai ouligisu dunu hagudu gala, amo huluane gilisimusa: wei. Ilia idi da 232 agoane. Amalalu, e da Isala: ili dadi gagui dunu huluane amo gilisima: ne wei. Ilia idi da dunu 7,000 agoane.
Saboda haka Ahab ya kira sojoji matasa na shugabannin yankuna, mutum 232. Sa’an nan ya tattara sauran Isra’ilawa su 7,000 gaba ɗaya.
16 Doagala: su da esomogoa mui. Beneha: ida: de amola ea fuligala: su dunu (huluane ilia idi da 32 agoane) ilia da ilia abula diasu ganodini adini nanebeba: le, bai muni feloai agoai ba: i.
Suka fita da tsakar rana yayinda Ben-Hadad tare da sarakuna 32 masu goyon bayansa suke cikin tentunansu suna sha, suna buguwa.
17 Isala: ili ayeligi dadi gagui dunu da bisili gusuba: le doagala: musa: asi. Beneha: ida: de da desega ahoasu dunu asunasi. Ilia da ema buhagili misini, ema ilia ba: i amo sia: ne i, “Isala: ili dadi gagui gilisisu da Samelia sogega manebe.”
Sojojin nan matasa na shugabannin yankuna suka fara fita. Ben-Hadad kuwa ya riga ya aiki’yan leƙen asiri, waɗanda suka ce, “Mutane suna zuwa daga Samariya.”
18 Beneha: ida: de da ilima amane sia: i, “Amo dunu da gegemusa: o olofoi adole ba: musa: maha. Be amo mae dawa: le, ili mae medoleawane, udigili gagulaliligima!”
Ya ce, “In sun fito don salama, ku kamo su da rai; in sun fito yaƙi ne, ku kamo su da rai.”
19 Isala: ili ayeligi dadi gagui dunu da doagala: musa: bisili asi. Isala: ili dadi gagui dunu wa: i da ilima fa: no bobogei.
Sojojin nan matasa na shugabannin yankuna suka taka suka fita daga birnin da mayaƙa a bayansu.
20 Dunu afae afae da ele dabele gegebe dunu amo afae afae fane legei. Silia dadi gagui dunu ilia da hobeabeba: le, Isala: ili dunu da ilima fa: no bobogele sefasi. Be Beneha: ida: de amola hosi da: iya fila heda: i dadi gagui dunu mogili, ilia da hosi da: iya fila heda: le, hobeahadafa hobea: i.
Kowannensu kuwa ya buge abokin gābansa. Ganin wannan, sai Arameyawa suka gudu, Isra’ilawa suna bi. Amma Ben-Hadad na Aram ya tsere a kan dokinsa tare da waɗansu mahayan dawakansa.
21 Hina bagade A: iha: be da bisili gegesu amoga aligila misini, Silia hosi amola ‘sa: liode’ fefedelale, Silia dunu hasalasi.
Sarki Isra’ila ya bi, ya kuma sha ƙarfin dawakan da keken yaƙin, ya kashe Arameyawa da yawa.
22 Amalalu, balofede dunu da hina bagade A: iha: bema asili, amane sia: i, “Di buhagili, dia dadi gagui wa: i amo gasa fima: ne wiwima. Amola dawa: iwane, Isala: ili soge gaga: musa: ilegema. Bai woufo galu, Silia hina bagade da dilima bu doagala: musa: misunu.
Daga baya, annabin ya zo wurin sarkin Isra’ila ya ce, “Ka ƙarfafa matsayinka ka kuma ga abin da za a yi, gama a bazara mai zuwa sarkin Aram zai sāke kawo yaƙi.”
23 Hina bagade Beneha: ida: de ea eagene ouligisu dunu da ema amane sia: i, “Isala: ili dunu ilia da nini hasalasu amo ea bai da Isala: ili fi dunu ilia ‘gode’ huluane da goumi ‘gode’. Be ninia da umiga ilima gegesea, ninia da dafawane ili hasalisimu.
Ana cikin haka, shugabannin sarkin Aram suka ba shi shawara, “Allolinsu, allolin tuddai ne. Shi ya sa suka fi mu ƙarfi. Amma in mun yaƙe su a fili, tabbatacce za mu fi su ƙarfi.
24 Wali ninia fuligala: su ouligisu dunu 32 agoane, amo fadegama. Dadi gagui wa: i ouligisu dunu, ilia sogebi huluane lama: ne, hamoma.
Ka yi wannan. Ka cire dukan sarakuna daga matsayinsu ka sa waɗansu shugabanni a maimakonsu.
25 Amasea, dadi gagui wa: i (wa: i amo da di fisili hobea: i defele, amo hosi amola ‘sa: liode’ idi defele) amo gilisima: ma. Ninia da Isala: ili dunuma umiga gegemu, amola wali ili hasalasimu.” Hina bagade Beneha: ida: de da ilia sia: hahawane nabi, amola ilia fada: i sia: defele hamomusa: dawa: i.
Dole kuma ka tā da waɗansu mayaƙa kamar waɗanda ka rasa, doki don doki, keken yaƙi kuma don keken yaƙi, saboda mu iya yaƙe Isra’ila a fili. Ta haka tabbatacce za mu fi ƙarfinsu.” Sai ya yarda da su, ya kuma yi haka.
26 Asili, woufo amogalu, e da ea dadi gagui dunu gilisima: ne wei, amola ilia da ea hamoma: ne sia: beba: le, A:ifege moilaiga, Isala: ili dunu doagala: musa: , mogodigili asi.
Bazara na biye Ben-Hadad ya tattara Arameyawa, ya haura zuwa Afek don yă yaƙi Isra’ila.
27 A: iha: be da Isala: ili dadi gagui dunu gilisima: ne wele, ilima gegesu liligi i. Ilia da gadili mogodigili asili, ha wa: i diasu gilisisu aduna hamone, Silia dadi gagui wa: i ilima ba: le gusuli fi dialu. Isala: ili dadi gagui gilisisu da goudi wa: i aduna fonobahadidafa agoai ba: i. Bai Silia dadi gagui dunu wa: i da bagadedafa amo sogebi bagade amoga fiafiasa asi dialebe ba: i.
Sa’ad da aka tattara Isra’ilawa, aka kuma ba su guzuri, sai suka taka suka fita don su sadu da Arameyawa. Isra’ilawa suka kafa sansani ɗaura da su kamar ƙananan garkuna biyu na awaki, yayinda Arameyawa suka rufe dukan jejin.
28 Balofede dunu afae da hina bagade A: iha: bema asili, amane sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Silia dunu da Na da agolo ouligisu ‘gode’ fawane, amola umi ouligimu hame dawa: Amaiba: le, Na da dili, ilia dadi gagui wa: i bagadedafa amo hasalasimusa: hamomu. Amasea, di amola dia fi dunu, dilia da Na da Hina Godedafa dawa: mu.’”
Sai mutumin Allah ya zo ya ce wa sarkin Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Domin Arameyawa suna tsammani Ubangiji allahn tuddai ne, ba allahn kwari ba, zan ba da wannan ɗumbun mayaƙa a hannuwanka, za ka kuwa sani ni ne Ubangiji.’”
29 Eso fesuale, Silia amola Isala: ili dunu da ilia ha wa: i diasu gilisisu ganodini ba: le gusuliwane esalu. Eso fesu ganodini, gegesu da mui. Isala: ili dadi gagui dunu ilia da Silia dunu 100,000 agoane medole legei.
Kwana bakwai suka yi sansani ɗaura da juna, a rana ta bakwai sai yaƙi ya haɗu. Isra’ilawa suka kashe sojojin kafa na Arameyawa dubu ɗari a rana ɗaya.
30 Silia dunu hame bogoi esalebe, da A: ifege moilaiga hobea: i. Be amogawi, moilai dobea fei sisiga: i da mugululi sa: ili, Silia dunu 27,000 agoane banei. Beneha: ida: de da moilai bai bagadega hobeale, diasu ganodini sesei amo ganodini wamoaligi.
Sauransu suka tsere zuwa birnin Afek, inda katangar ya fāɗa a kan mutum dubu ashirin da bakwai. Sai Ben-Hadad ya gudu zuwa birni ya ɓuya a ciki cikin ɗaki.
31 Ea eagene ouligisu dunu da ema asili, amane sia: i, “Ninia nabi, amo Isala: ili hina bagade, ilia da asigili gogolema: ne olofosu hou dawa: Ninia da eboboi abula ninia bulualesisili, amola efe galoaga la: la: bololesisili, Isala: ili hina bagadema masa: ne di sia: ma. Amabela: ? E da di esaloma: ne yolesima: bela: ?”
Fadawansa suka je suka ce masa, “Mun ji an ce sarakunan Isra’ila masu jinƙai ne, bari mu sa tufafin makoki, mu ɗaura igiyoyi a wuyanmu, sa’an nan mu tafi wurin sarkin Isra’ila, wataƙila zai bar ka da rai.”
32 Amaiba: le, ilia da eboboi abula bulualisisili, amola efe galoaga la: la: bololesisili A: iha: bema asili, amane sia: i, “Dia hawa: hamosu dunu Beneha: ida: de, e da ‘Na mae fama: ia’ hi segesa.” A: iha: be da bu adole i, “E da hame bogoi esalabala? Defea mabu! E da na fi dunu agoane ba: sa.”
Saye da tufafin makoki kewaye a gindinsu, da kuma igiyoyi kewaye da kawunansu, suka tafi wurin sarkin Isra’ila, suka ce, “Bawanka Ben-Hadad ya ce, ‘Ina roƙonka bari in rayu.’” Sarki ya amsa, “Har yanzu yana da rai? Shi ɗan’uwana ne.”
33 Beneha: ida: de da sia: noga: idafa hogobeba: le, A:iha: be da ‘na fi dunu’ sia: beba: le, ilia da hedolowane hahawane sia: i, “Dafawane! Dia sia: i defele, Beneha: ida: de da dia fi dunu agoane!” A: iha: be da amane hamoma: ne sia: i, “E nama oule misa!” Beneha: ida: de da ema doaga: loba, A:iha: be da ela gilisili ‘sa: liode’ amo da: iya fila heda: musa: , e hiougi.
Da ma abin da fadawan suke so su ji ke nan, sai suka yi sauri, suka karɓi maganar a bakinsa, suka ce, “I, ɗan’uwanka, Ben-hadad!” Sarki ya ce, “Ku je ku kawo shi.” Da Ben-Hadad ya fita, sai Ahab ya sa aka kawo shi cikin keken yaƙinsa.
34 Beneha: ida: de da A: iha: bema amane sia: i, “Na da moilai huluane amo na ada da dia adama fedele lai, amo dima bu imunu. Amola na ada da Samelia moilai bai bagade amo ganodini bidi lasu ouligisu bai hamoi, amo defele di da Dama: saga: se moilaiga agoane hamomu da defea.” A: iha: be da bu adole i, “Defea! Di da agoane ilegeiba: le, na da di masa: ne sesalimu.” Ela da gilisili bu mae gegema: ne ilegele sia: ne, A:iha: be da Beneha: ida: de udigili masa: ne sesali.
Ben-Hadad ya ce, “Zan mayar da biranen mahaifinka da na ƙwace daga mahaifinka. Za ka iya sa wurin kasuwarka a cikin Damaskus, kamar yadda mahaifinka ya yi a Samariya.” Ahab ya ce, “Bisa wannan yarjejjeniya zan sake ka.” Saboda haka ya yi yarjejjeniya da shi, sai ya bar shi ya tafi.
35 Hina Gode da amane hamoma: ne sia: beba: le, balofede dunu ilia gilisisu ganodini, balofede dunu afae da ea sama balofede dunu amo ea e fama: ne sia: i. Be ea sama da e famu higa: iba: le, hame fai.
Ta wurin maganar Ubangiji, ɗaya daga cikin’ya’ya maza na annabawa ya ce wa abokinsa, “Ka buge ni da makaminka,” amma mutumin ya ƙi.
36 Amaiba: le, balofede dunu da ea samama amane sia: i, “Di da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i hame nababeba: le, di da na yolesili, hedolowane laione wa: mega fane legei dagoi ba: mu.” Amalalu, amo balofede dunu da fisili, ahoabeba: le, laione wa: me da misini, e medole legei.
Sai annabin ya ce, “Domin ba ka yi biyayya da Ubangiji ba, da zarar ka bar ni zaki zai kashe ka.” Daga baya mutumin ya tafi, zaki ya same shi, ya kuma kashe shi.
37 Amalalu, balofede dunu (amo da ea samama e fama: ne sia: i), amo da eno dunuma amane sia: i, “Na fama!” Amo dunu da amane hamoi. E da balofede dunu ea odagia ha: gi fabeba: le, balofede da se nabi.
Annabin ya sami wani mutum ya ce, “Ka buge ni, ina roƙonka.” Sai mutumin ya buge shi, ya ji masa ciwo.
38 Balofede dunu da ea odagia abula gadelai amoga la: la: gili (amo da ea ba: su afadenema: ne hamoi) asili, Isala: ili hina bagade baligili masa: ne, logo bega: ouesalu.
Sa’an nan annabin ya tafi ya tsaya a bakin hanya yana jiran sarki. Ya ɓad da kamanni da ƙyalle a kansa. Ƙyallen ya sauka zuwa bisa idanunsa.
39 Hina bagade da e baligimusa: ahoanoba, balofede da ema amane wele sia: i, “Hina bagade! Na da gegesu ganodini gegenanoba, dadi gagui dunu afae da ha lai dunu gagulaligili, nama oule misini, amane sia: i, ‘Amo dunu noga: le sosodo aligima! Be di da noga: le hame sosodo aligisia amola e da dafawane hobeasea, di da dabe ima: ne, medole legei dagoi ba: mu. O amai hame galea, dabe silifa fage 3,000 agoane ima.’
Yayinda sarki yake wucewa, sai annabin ya yi kira da ƙarfi gare shi ya ce “Ni bawanka na tafi yaƙi, sai ga wani ya kawo mini wani mutum, ya ce, ‘Ka riƙe wannan mutum, kada ka bar shi yă kuɓuta ko da ƙaƙa, idan ka bari ya kuɓuta, a bakin ranka, ko kuwa ka biya talanti ɗaya na azurfa.’
40 Be na da eno hawa: hamosu hamobeba: le, amo dunu da hobeale asi.” Hina bagade da bu adole i, “Disu da dia dawa: ma: ne dabe se imunu sia: i dagoi. Di da dabe imunu galebe.”
Yayinda bawanka yana fama, yana kai da kawowa, sai mutumin ya ɓace.” Sai sarkin Isra’ila ya ce, “Hukuncinka ke nan, ka furta shi da kanka.”
41 Balofede dunu da ea odagia abula ga: i, amo gadelale fasibi ba: loba, hina bagade da e da balofede dunu afae dawa: i.
Sai annabin ya cire ƙyallen da sauri daga kansa, da ya rufe idanunsa, sarkin Isra’ila kuwa ya gane shi a matsayi ɗaya daga cikin annabawa.
42 Amalalu, balofede da hina bagadema amane sia: i, “Hina Gode da amane sia: sa, ‘Na da di Beneha: ida: de medole legema: ne sia: i. Be di da e masa: ne, sesali. Amaiba: le, di da amo dabele, medole legei dagoi ba: mu. Amola dia dadi gagui wa: i da Silia dadi gagui wa: i hobeale masa: ne sesaliba: le, ilia da gugunufinisi dagoi ba: mu.’”
Sai ya ce wa sarki, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka saki mutumin da na ƙudura yă mutu. Saboda haka ranka zai zama a maimakon ransa, mutanenka a maimakon mutanensa.’”
43 Hina bagade da da: i dioi bagadewane, Samelia sogega buhagi.
Cike da fushi, sarkin Isra’ila ya tafi fadarsa a Samariya.

< 1 Hina 20 >