< 1 Hina 11 >

1 Soloumane da ga fi uda bagohame dogolegelesu. E da Idibidi hina bagade ea idiwi lai. Amola e da Hidaide uda, Moua: be uda, A:mone uda, Idome uda, Saidone uda amo bagohame lai.
Sarki Solomon ya ƙaunaci baƙin mata. Ban da’yar Fir’auna, ya auri Mowabawa, Ammonawa, mutanen Edom, Sidoniyawa da Hittiyawa.
2 Hina Gode da musa: Isala: ili dunuma ilia amo fi uda mae lama: ne sia: i. Bai ilia da amo uda lalalu, ilia da eno ogogosu ‘gode’ma fa: no bobosa: besa: le, E da amo mae lama: ne sia: i. Be Soloumane da amo hamoma: ne sia: i mae dawa: le, amo uda lai dagoi.
Sun fito daga al’ummai da Ubangiji ya ce wa Isra’ilawa, “Kada ku yi aurayya da su, domin tabbatacce za su juye zukatanku zuwa ga waɗansu alloli.” Duk da haka Solomon ya manne musu, ya nace, yana ƙaunarsu.
3 Soloumane da fifi asi gala hina bagade ilia idiwi 700 agoane lai, amola e da gidisedagi uda eno 300 agoane lai. E da ea uda ilia hamobe hou, amoga Godema baligi fa: i.
Ya auri mata ɗari bakwai, haifaffun gidan sarauta, da kuma ƙwarƙwarai ɗari uku. Matan nan nasa suka karkatar da shi.
4 Amola e da da: i hamobeba: le, e da ea uda ilima fa: no bobogebeba: le, eno ogogosu ‘gode’ma nodone sia: ne gadosu. Ea ada Da: ibidi da ea Hina Godema mae fisili, fa: no bobogesu. Be Soloumane da amane hame hamoi.
Yayinda Solomon yake tsufa, matansa suka juye zuciyarsa ga bin waɗansu alloli, zuciyarsa kuwa ba tă bi Ubangiji Allahnsa ɗungum kamar yadda zuciyar Dawuda mahaifinsa ta kasance ba.
5 E da Saidone soge uda ogogosu ‘gode’ A: siadalode, amola A: mone fi ilia wadela: idafa ogogosu ‘gode’ Moulege, elama nodone sia: ne gadoi.
Ya bi Ashtarot, alliyar Sidoniyawa, da Molek, allahn da aka hana na Ammonawa.
6 E da Hina Godema wadela: le bagade hamoi. E da ea ada Da: ibidi ea Godema dafawaneyale dawa: su hou defele hame hamosu.
Saboda haka Solomon ya yi abin da yake mugu a gaban Ubangiji. Bai bi Ubangiji gaba ɗaya kamar yadda Dawuda mahaifinsa ya yi ba.
7 E da goumi amo da Yelusaleme moilai bai bagadega gusu gala, amo da: iya Gimosie ogogosu ‘gode’ma nodone sia: ne gadoma: ne, amola Moua: be fi ilia wadela: idafa ogogosu ‘gode’, amola A: mone fi ilia wadela: idafa ogogosu ‘gode’ Moulege, ilima sia: ne gadomusa: sogebi gagui dagoi.
A kan tudu, gabas da Urushalima, Solomon ya gina masujada a can domin Kemosh, allahn da aka hana na Mowab, da Molek, allahn da aka hana na Ammonawa.
8 Amola ea ga fi uda ilia da ilila: ogogosu ‘gode’ma gabusiga: manoma amola ohe gobele salima: ne, e da nodone sia: ne gadosu sogebi gagui dagoi.
Ya yi haka domin dukan baƙin matansa, waɗanda suka ƙone turare suka kuma miƙa hadayu ga allolinsu.
9
Ubangiji ya yi fushi da Solomon domin zuciyarsa ya juye daga Ubangiji, Allah na Isra’ila, wanda ya bayyana masa sau biyu.
10 Isala: ili fi dunu ilia Hina Gode E da musa: eso aduna agoane Soloumanema misini, ema e da ga fi dunu ilia ogogosu ‘gode’ma maedafa nodone sia: ne gadoma: ne sia: i. Be Soloumane da Hina Gode Ea hamoma: ne sia: i hame nabi. E da Hina Godema baligi fa: i. Amaiba: le, Hina Gode da Soloumanema ougi galu.
Ko da yake ya hana Solomon bin waɗansu alloli, Solomon bai kiyaye umarnin Ubangiji ba.
11 E da Soloumanema amane sia: i, “Dia hanaiba: le ani gousa: su amo yolesiba: le amola Na hamoma: ne sia: i amo nabawane hame hamobeba: le, Na da dia Isala: ili fi ouligisu amo fisili masa: ne, dia eagene ouligisu dunu afae ema imunusa: , dafawane ilegesa.
Saboda haka Ubangiji ya ce wa Solomon, “Da yake halinka ke nan, ba ka kuma kiyaye alkawarina, da ƙa’idodina da na umarce ka ba, tabbatacce zan yage masarautar daga gare ka, in ba da ita ga ɗaya daga cikin bayinka.
12 Be Na dia ada Da: ibidima asigiba: le, Na da dia esalusu amo ganodini hame hamomu. Be dia mano ea ouligibi eso amoga hamomu.
Amma saboda Dawuda mahaifinka, ba zan yi haka a zamaninka ba. Zan yage ta daga hannun ɗanka.
13 Be ouligibi huluanedafa, Na da ema hame fadegamu-la: idi fawane. Na da Na hawa: hamosu dunu Da: ibidima amola Na ilegei moilai Yelusaleme amoma asigiba: le, Na da fi afae diagofe ea ouligima: ne fisiagamu.”
Amma ba zan yage dukan masarautar daga gare shi ba, zan ba shi kabila ɗaya saboda Dawuda bawana, da kuma saboda Urushalima, wadda na zaɓa.”
14 Amaiba: le, Hina Gode da hamobeba: le, Idome hina bagade fi dunu afae Ha: ida: de, da Soloumanema ha lasu.
Sai Ubangiji ya tayar wa Solomon wani abokin gāba, mai suna Hadad, mutumin Edom daga gidan sarautar Edom.
A shekarun baya Dawuda ya ci Edom da yaƙi. Yowab, shugaban sojojinsa ya tafi can domin yă binne Isra’ilawa waɗanda suka mutu a yaƙi. Sa’ad da suke a can, sojojin Isra’ila suka kashe kowane ɗa namiji a Edom.
16 Musa: dafa, Da: ibidi da Idome fi hasalaloba, Da: ibidi ea dadi gagui wa: i ouligisu dunu Youa: be, da Idome sogega bogoi dunu ilia da: i hodo uli dogomusa: asi. Youa: be amola ea dunu da Idome soge ganodini oubi gafeale esalu. Amola amo oubi ganodini ilia da Idome dunumusu huluanedafa medole lelegei.
Yowab da dukan Isra’ilawa suka zauna a can, wata shida, sai da suka hallaka dukan mutane a Edom.
17 Be Ha: ida: de amola ea ada Idome ea hawa: hamosu dunu mogili da Idibidi sogega hobeale asili, esalebe ba: i. (Amo eso galu Ha: ida: de da mano fonobo, hame asigilai galu).
Amma Hadad yana ɗan yaro a lokaci, wanda ya gudu zuwa Masar tare da shugabannin mutanen Edom waɗanda suka yi wa mahaifinsa hidima.
18 Ilia da Midia: ne soge fisili, Ba: ila: ne soge amoga asi. Amogawi, eno dunu da ilima gilisili, ilia da Idibidi sogega asili, Idibidi hina bagadema doaga: i. E da Ha: ida: dema soge amola diasu amola ha: i manu i.
Suka taso daga Midiyan suka tafi Faran. Sa’an nan suka ɗauki mutane daga Faran suka tafi Masar, zuwa wurin Fir’auna wanda ya ba wa Hadad gida da ƙasa, ya kuma tanada masa da abinci.
19 Ha: ida: de amola Idibidi hina bagade ela da dogolegei, amola hina bagade da ea uda Dabinisi ea aba amo igili lama: ne, Ha: ida: dema i.
Fir’auna ya ji daɗin Hadad har ya ba shi’yar’uwar matarsa, Sarauniya Tafenes, aure.
20 Ha: ida: de ea uda da dunu mano lalelegei. E dio da Giniuba: de, amola hina bagade uda da amo mano hina bagade diasu ganodini esala bugili i. E da amogawi hina bagade ea dunu manolali gilisili esalu.
’Yar’uwar Tafenes ta haifi masa ɗa wanda ya kira Genubat, wanda Tafenes ta yi renonsa a fadan sarki. A can, Genubat ya yi zama da’ya’yan Fir’auna.
21 Amalalu, Da: ibidi da bogoi, amola ea dadi gagui wa: i ouligisu dunu Youa: be da bogoi. Ha: ida: de da amo sia: nababeba: le, e da hina bagadema amane sia: i, “Na da nina: sogedafa amoga masa: ne yolesima.”
Yayinda yake a Masar, Hadad ya ji Dawuda ya huta tare da kakanninsa, ya kuma ji cewa Yowab shugaban mayaƙa ya mutu. Sai Hadad ya ce wa Fir’auna, “Bari in tafi, don in koma ƙasata.”
22 Hina bagade da bu adole ba: i, “Di da abuliba: le dina: sogedafa amoga bu masusa: hanabela: ? Na da dima liligi afae hame iabela: ?” Ha: ida: de da amane sia: i, “Na masa: ne fawane yolesima.” Amalalu, e da ea sogedafa amoga buhagi. Bai Ha: ida: de da Idome fi ilia hina bagadeba: le, e da Isala: ili fi ilima wadela: idafa nimi bagade ha lai dunu esalu.
Fir’auna ya tambaye shi, ya ce, “Me ka rasa a nan da kake so ka koma garinka?” Ya ce, “Ba kome, amma ka dai bar ni in tafi!”
23 Amola Gode da hamobeba: le, Lisone (Ilaia egefe) da Soloumanema ha lasu hamoi. Lisone da ea hina (Souba hina bagade Ha: da: disa) amoba: le hobeale sa: i.
Allah kuwa ya tayar wa Solomon wani abokin gāba, mai suna Rezon, ɗan Eliyada, wanda ya gudu daga maigidansa, Hadadezer sarkin Zoba.
24 Amalalu, ea da wamolasu gilisisu dunu ilia hina dunu hamoi. (Da: ibidi da Ha: da: disa hasali, amalu ea Silia fidisu dunu huluane medole lelegei. Amalu fa: no Lisone ea hou da ba: i). Lisone amola ea wamolasu gilisi dunu da Dama: sagase moilaiga esalumusa: asi. Amogawi, ema fa: no bobogesu dunu da e Silia hina bagade hamoi.
Rezon ya tattara mutane kewaye da shi, ya zama kuma shugaban’yan tawaye sa’ad da Dawuda ya hallaka mayaƙan Zoba;’yan tawayen suka tafi Damaskus, inda suka zauna, suka kuma yi mulki.
25 E da Soloumane ea esalusu huluane amo ganodini, ema ha lasu.
Rezon ya zama babban abokin gāban Isra’ila cikin dukan kwanakin mulkin Solomon. Ya ƙara rikici a kan rikicin Hadad. Rezon ya ƙi mulkin Isra’ila da dukan ransa. Saboda haka Rezon ya yi mulki a Aram ya kuma ƙi jinin Isra’ila.
26 Dunu eno da hina bagade Soloumanema baligi fa: i. Amo da Soloumane ea eagene ouligisu dunu afae, Yelouboua: me (e da Niba: de egefe amola e da Selida moilai Ifala: ime soge amodili misi). Ea: me didalo ea dio da Selua.
Haka ma Yerobowam, ɗan Nebat, shi ma ya yi wa sarki tawaye. Shi ɗaya ne daga shugabannin Solomon, shi mutumin Efraim ne daga Zereda, mahaifiyarsa kuwa gwauruwa ce, mai suna Zeruwa.
27 Ea lelele hamosu bai amo da: - Soloumane da Yelusaleme moilai bai bagade gusudili osobo gasa: le salawene amola moilai gagoi mugului amo bu hahamonanebe ba: i.
Ga yadda ya tayar wa sarki Solomon. Sarki Solomon ya gina madogaran gini, ya ciccika wurare a katangar birnin Dawuda mahaifinsa da ƙasa.
28 Yelouboua: me da noga: idafa hawa: hamosu dunu ayeligi. Soloumane da ea gasa bagade hawa: hamonanu ba: beba: le, e da Yelouboua: me amo udigili hawa: hamosu dunu Ma: na: se soge amola Ifala: ime soge ganodini, amo huluane ouligima: ne sia: i.
To, Yerobowam mutum ne mai fasaha. Sa’ad da Solomon ya ga yadda matashin yake aiki da himma, sai ya sa shi yă lura da dukan aikin gandu na gidan Yusuf.
29 Eso afaega, Yelouboua: me da Yelusaleme moilai bai bagade fisili ahoanoba, balofede dunu Ahaidia (e da Siailou moilai esalu) amo e da logoa gousa: i. Ela da elesudafa esalebe ba: i.
Da Yerobowam ya fita Urushalima, sai annabi Ahiya, mutumin Shilo ya tarar da shi a hanya. Lokacin kuwa Ahiya yana saye da sabuwar riga, ba kowa a filin sai su biyu kaɗai.
30 Ahaidia da abula gaheabolo hi ga: i amo gisa: le fasili, fagoyale agoane gagadelale gagai.
Sai Ahiya ya kama sabuwar rigar da yake saye da ita ya yage ta gida goma sha biyu.
31 E da Yelouboua: mema amane sia: i, “Gagadelai nabuane amo di lama. Bai Isala: ili Hina Gode da dima amane sia: sa, ‘Na Soloumanema Isala: ili ouligisu hou amo fadegamu amola Isala: ili fi nabuane agoane dima imunu.
Sa’an nan ya ce wa Yerobowam, “Ɗauki gida goma wa kanka, gama abin da Ubangiji, Allah na Isra’ila ya ce ke nan, ‘Duba, zan yage masarauta daga hannun Solomon in ba ka kabilu goma.
32 Na da Na hawa: hamosu dunu Da: ibidima amola Yelusaleme (moilai Na da Isala: ili soge ganodini Na moilai bai bagadedafa ilegei) amoma asigiba: le, Na da Soloumanema fi afae yolesimu.
Amma saboda bawana Dawuda da kuma birnin Urushalima, wadda na zaɓa daga dukan kabilan Isra’ila, zai sami kabila guda.
33 Soloumane da Nama hagaiba: le amola ogogole ‘gode’ (Saidone fi ilia ‘gode’ A: siadalode amola Moua: be fi ilia ‘gode’ Gimosie amola A: mone fi ilia ‘gode’ Moulege) ilima nodone sia: ne gadobeba: le, Na da amane hamomu. Soloumane da Nama hame nabasu hou hamoi. Ea ada Da: ibidi da Na sema amola hamoma: ne sia: i noga: le hamoi. Be Soloumane da amane hame hamone, giadofale bagade hamoi.
Zan yi wannan domin sun yashe ni, suka kuma yi wa Ashtarot, alliyar Sidoniyawa, da Kemosh, allahn Mowabawa, da kuma Molek, allahn Ammonawa sujada, ba su yi tafiya a hanyoyina ba, ba su kuwa yi abin da yake daidai a idanuna ba, ba su kiyaye farillaina da dokokina kamar yadda Dawuda, mahaifin Solomon ya yi ba.
34 Be Na da Isala: ili ouligisu huluanedafa Soloumanema hame fadegamu. Na da ea esalebe amo ganodini, ea ouligisu hame fadegamu. Na da Na hawa: hamosu dunu Da: ibidima asigiba: le amane hamomu. Na da Da: ibidi ilegele lai amola e da Na sema amola hamoma: ne sia: su amo nabawane hamoi.
“‘Amma ba zan ɗauki dukan masarautar daga hannun Solomon ba; na naɗa shi sarki, dukan kwanaki ransa saboda Dawuda bawana, wanda na zaɓa, wanda kuma ya kiyaye umarnai da farillaina.
35 Na da Soloumane ea mano ea Isala: ili ouligimu hou amo fadegale, amola dunu fi nabuane gala amo dima imunu.
Zan ɗauke masarautar daga hannuwan ɗansa ne, in ba ka kabilu goma.
36 Be Na da Soloumane ea mano ema fi afae fawane ouligilaloma: ne yolesimu. Be Na da Yelusaleme moilai bai bagade Nama nodone sia: ne gadosu moilai ilegeiba: le, Na hawa: hamosu dunu Da: ibidi ea fifi manebe da mae fisili, eso huluane Yelusaleme moilai bai bagade ganodini esalebe ba: mu.
Zan ba da ɗaya ga ɗansa don kullum Dawuda bawana yă kasance da fitila a gabana a Urushalima, birnin da na zaɓa in sa Sunana.
37 Yelouboua: me! Na da dima Isala: ili ilia hina bagade hamoma: mu. Amasea, di soge fifi asi soge huluane di hanai amo ouligima: mu.
Amma fa, ga kai, zan ɗauke ka, za ka kuwa yi mulki bisa dukan abin da zuciyarka take so; za ka zama sarki a bisa Isra’ila.
38 Di da dafawanedafa Na sema huluane nabawane hamosea, amola Na da dima hamoma: ne sia: i, amo Na hawa: hamosu dunu Da: ibidi ea hamosu agoane hamobe Na da ba: sea, Na da Da: ibidima hamoi amo defele digaga fa: no manebe, ilia da di bagia noga: le ouligisu hamoma: ne hamomu.
In ka aikata dukan abin da na umarce ka, ka yi tafiya a hanyoyina, ka kuma yi abin da yake daidai a idanuna ta wurin kiyaye farillaina da umarnaina, kamar yadda Dawuda bawana ya yi, zan kasance tare da kai. Zan gina maka masarauta mai dawwama kamar wadda na gina wa Dawuda, zan kuma ba da Isra’ila gare ka.
39 Soloumane da wadela: i hou hamobeba: le, Na da Da: ibidi ea fi manebe ilima dawa: ma: ne se dabe imunu. Be eso huluane hame amanumu.”
Zan ƙasƙantar da zuriyar Dawuda saboda wannan, amma ba har abada ba.’”
40 Amaiba: le Soloumane da Yelouboua: me fane legemusa: dawa: i. Be e da Idibidi sogega hina bagade Siaisia: gema hobeale asili, esaloba, Soloumane da bogoi.
Solomon ya yi ƙoƙari yă kashe Yerobowam, amma Yerobowam ya tsere zuwa Masar, zuwa wurin sarki Shishak, ya zauna a can sai bayan mutuwar Solomon.
41 Hou huluane amo Soloumane hamoi, ea hawa: hamosu amola ea bagade dawa: su hou, da ‘Soloumane ea Hamonanusu Buga’ ganodini dedene legei.
Game da sauran ayyukan mulkin Solomon, da dukan abubuwan da ya yi, da hikimar da ya nuna, an rubuta su a littafin tarihin Solomon.
42 E da Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode 40 agoane Isala: ili fi ouligisu.
Solomon ya yi mulki a Urushalima, a bisa dukan Isra’ila, shekaru arba’in.
43 E da bogole, Da: ibidi Moilai Bai Bagade amo ganodini uli dogonesali. Eagofe Lihouboua: me da e bagia Isala: ili hina bagade hamoi.
Sa’an nan ya huta tare da kakanninsa, aka kuma binne shi a birnin Dawuda mahaifinsa. Sai Rehobowam ɗansa ya gāje shi a matsayin sarki.

< 1 Hina 11 >