< 1 Golidia 1 >

1 Na da Bolo. Gode da hanaiba: le, E da na Yesu Gelesu Ea asunasi dunu hawa: hamomusa: gini ilegei dagoi. Na amola ninia fi dunu ea dio amo Sosodenese, ani amo meloa dedesa.
Bulus, kirayayye daga Almsihu Yesu don zama manzo ta wurin nufin Allah, da dan'uwanmu Sastanisu,
2 Dilia da Gode Ea fi dunu Golidia moilai bai bagade ganodini esala. Dilia da Yesu Gelesuma madelagiba: le, Gode Ea fi dunu esalebeba: le, Gode da dili Ea hadigi fi dunu hahamoma: ne, dilima wei dagoi. Dili amola dunu huluane soge huluane amo ganodini da Hina Gode Yesu Gelesu (ninia Hina Gode amola ilia: ) amo Ea hou lalegaguiba: le, Ema nodone sia: ne gadosu dunu esala. Dili huluane dilima ania meloa dedene iasimusa: dawa:
zuwa ga Ikilisiyar Allah da ke korinti, zuwa ga wadanda aka kebe su cikin Almasihu Yesu, wadanda aka kira domin su zama al'umma maitsarki. Muna kuma rubuta wa dukan masu kira bisa sunan Ubangijinmu Yesu Almasihu a ko'ina, wato Ubangijinsu da Ubangijinmu kuma.
3 Nini Ada Gode amola Hina Gode Yesu Gelesu, dilima hahawane dogolegele hou amola olofosu hou ima: ne, na da Godema sia: ne gadosa.
Bari alheri da salama su zo gare ku daga Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Almasihu.
4 Gode da dilima udigili hahawane dogolegele hou, Yesu Gelesu Ea hamoi liligi, amo dilima ia dagoiba: le, na da eso huluane Godema nodosa.
Kodayaushe ina gode wa Allahna domin ku, saboda alherin Allah da Almasihu Yesu ya yi maku.
5 Dilia da Gelesuma madelagiba: le, bagade gagui dunu agoane ba: sa. Dilia da sia: adole iasu hou amola bagade dawa: su hou bagade gagusa.
Ya ba ku arziki ta kowace hanya, cikin dukkan magana da dukkan ilimi.
6 Dilia dogo ganodini, Gelesu Ea sia: ida: iwane gala da ifa difi agoane sa: i dagoiba: le,
Kamar yadda shaida game da Almasihu ta tabbata gaskiya a tsakaninku.
7 dilia da Yesu Gelesu Ea dunu huluane ba: ma: ne bu misunu eso ouesalebeba: le, Ea hahawane dogolegele olelei liligi huluanedafa lai dagoi.
Saboda haka baku rasa wata baiwa ta ruhaniya ba yayinda kuke marmarin jiran bayyanuwar Ubangijinmu Yesu Almasihu.
8 Dilia Hina Gode Yesu Gelesu amo Ea bu misunu eso amoga wadela: i hou amola ledo hamedei ba: ma: ne, Yesu da dili gasawane leloma: ne fidilaluma: mu.
Zai kuma karfafa ku zuwa karshe, saboda ku zama marasa aibi a ranar Ubangijinmu Yesu Almasihu.
9 Dilia Gode Eagofe Yesu Gelesu, ninia Hina Gode, Ema gousa: ma: ne, Gode da dilima misa: ne sia: i. Gode Ea hou da moloidafa.
Allah mai aminci ne shi wanda ya kira ku zuwa zumunta ta Dansa, Yesu Almasihu Ubangijimu.
10 Na fi dunu! Na da ninia Hina Gode Yesu Gelesu Ea Dioba: le dili huluanema agoane sia: sa. Mae afafama: ne, sia: hisu hame be afadafa fawane sia: ma amola asigi dawa: su afadafa hamoma.
Ina rokon ku, yan'uwa, cikin sunan Ubangijinmu Yesu Almasihu, ku yarda da juna, kada tsattsaguwa ta kasance tsakanin ku. Ina rokon ku ku zama da zuciya daya da kuma nufi daya.
11 Be na fi dunu! Galoui ea sosogo fi dunu da nama moloiwane olelei amane. Dilia fi amo ganodini sia: ga gegesu da gala ilia sia: i.
Gama mutanen gidan Kulowi sun kawo kara cewa akwai tsattsaguwa a cikin ku.
12 Bai agoane na sia: sa. Dunu afae da hisu, eno da hisu sia: hisu hisu sia: sa. Afae da amane sia: sa, “Na da Boloma fa: no bobogesa!” Eno da amane sia: sa, “Na da Abolosema fa: no bobogesa!” Eno da amane sia: sa, “Na da Bidama fa: no bobogesa!” Eno da amane sia: sa,” Na da Gelesuma fa: no bobogesa: !”
Ina nufin: kowannen ku na cewa, “Ina bayan Bulus,” ko “Ina bayan Afollos,” ko “Ina bayan Kefas,” ko “Ina bayan Almasihu.”
13 Dilia adi dawa: bela: ? Gelesu da fifili afafabela: ? Bolo da dili gaga: ma: ne, bulufalegeiga bogobala: ? Dilia da Boloma fa: no bobogema: ne, hanoga fane salibala: ? Hame mabu!
Almasihu a rarrabe yake? An gicciye Bulus domin ku? Ko an yi maku baftisma a cikin sunan Bulus?
14 Na da Galisibase amola Ga: iase, ela fawane hanoga fane sanasi. Be na da eno ba: bodaise hame hamoiba: le, na da Godema nodosa.
Na godewa Allah domin ban yi wa wanin ku baftisma ba, sai dai Kirisfus da Gayus.
15 Amaiba: le, dilia da nama fa: no bobogema: ne ba: bodaise hamoi, amo dunu ilia sia: mu da hamedei gala.
Na yi wannan saboda kada wani ya ce an yi maku baftisma a cikin sunana.
16 (Dafawane! Na gogolei! Na da Sidifena: se amola ea sosogo fi hanoga fane sanasi. Be na da eno ba: bodaise hamobela: ? Na gogolei.)
(Na kuma yi wa iyalin gidan Sitifanas baftisma. Banda haka, ban sani ko na yi wa wani baftisma ba.)
17 Gelesu da na ba: bodaise hawa: hamomusa: , hame asunasi. E da Gode Sia: Ida: iwane olelema: ne, na asunasi dagoi. Osobo bagade dunu ilia bagade dawa: su sia: mae dawa: le, be Gelesu Ea bulufalegeiga bogoi amo hou da gasa bagade, amo olelema: ne E da na asunasi dagoi.
Gama Almasihu bai aiko ni domin yin baftisma ba, amma domin yin wa'azin bishara. Bai aiko ni domin in yi wa'azi da kalmomin hikimar mutum ba, saboda kada giciyen Almasihu ya rasa ikonsa.
18 Yesu Gelesu da bulufalegeiga bogoi, amo sia: Helo soge doaga: musa: logoga ahoabe dunu da gagaoui sia: agoane naba. Be ninia da dunu amo da Yesu Ea gaga: lala dunu, amo sia: da Gode Ea gasa ninima olelesa.
Gama wa'azin gicciye wauta ne ga wadanda su ke mutuwa. Amma cikin wadanda Allah ke ceto, ikon Allah ne.
19 Gode Sia: da agoane dedei diala, “Na da bagade dawa: su dunu ilia dawa: su gugunufinisimu. Na da sugulu hamoi dunu ilia dawa: digisu la: ididili ligisimu.”
Gama a rubuce yake, “Zan watsar da hikimar masu hikima. Zan dode fahimtar masu basira.”
20 Amaiba: le, bagade dawa: su dunu, sugulu hamoi dunu amola sia: fofada: su bagade dawa: su dunu da wali hamedei agoane ba: sa. Gode Ea hamobeba: le, osobo bagade dunu bagade dawa: su hou da gagaoui hou agoai ba: sa. (aiōn g165)
Ina mai hikima? Ina masani? Ina mai muhawara na duniyan nan? Allah bai juya hikimar duniya zuwa wauta ba? (aiōn g165)
21 Gode da dawa: sudafa gaguiba: le logo hamoi amane. Dunu ilisu asigi dawa: su amoga Gode Ea hou dawa: mu da hamedei. Ninia sia: da ‘gagaoui sia:’ dunu ilia dawa: lala. Be amo sia: ga, Gode da dafawaneyale dawa: su dunu gaga: ma: ne ilegei.
Tunda duniya cikin hikimarta bata san Allah ba, ya gamshi Allah ta wurin wautar wa'azi ya ceci masu bada gaskiya.
22 Yu dunu dafawaneyale dawa: ma: ne, ilia musa: hame ba: su dawa: digima: ne olelesu liligi hogosa. Galigi dunu dafawaneyale dawa: ma: ne, bagade dawa: su hou hogosa.
Gama Yahudawa suna bidar al'ajibai, Helinawa kuma suna neman hikima.
23 Be ninia da hisu. Ninia da Yesu Gelesu osobo bagade dunu gaga: ma: ne bulufalegeiga bogoi, amo fawane olelesa. Yu dunu da amo sia: higale naba. Dienadaile dunu da amo sia: da gagaoui dawa:
Amma muna wa'azin Almasihu gicciyayye, dutsen tuntube ga yahudawa da kuma wauta ga Helinawa.
24 Be eno dunu, Yu dunu amola Dienadaile dunu ilima Gode da misa: ne wele sia: i, ilia da amo sia: da Gelesu Ea hou olelesa dawa: Bai E da Gode Ea gasa amola Gode Ea bagade dawa: su esala.
Amma ga wadanda Allah ya kira, Yahudawa da Helinawa, muna wa'azin Almasihu a matsayin iko da kuma hikimar Allah.
25 Bai Gode Ea gagaoui agoane ba: su hou da bagade dawa: su hou. Amo da osobo bagade dunu ilia dawa: su baligisa. Amola Gode Ea gasa hame agoane ba: su hou da gasa bagade. Amo da osobo bagade dunu ilia gasa hou bagade baligisa.
Gama wautar Allah tafi mutane hikima, kuma rashin karfin Allah yafi mutane karfi.
26 Na fi dunu! Gode da dilima misa: ne sia: i, dilia amo esoga hou dialu bu dawa: ma. Dilia da osobo bagade dunu ba: ma: ne, bagahame da bagade dawa: su amola gasa bagade ouligisu dunu ba: i.
Dubi kiranku, yan'uwa. Ba dukkan ku ke da hikima a ma'aunin mutane ba. Ba dukkan ku ke da iko ba. Ba dukkan ku ke da haifuwa ta sarauta ba.
27 Be Gode da hanaiba: le, E da bagade dawa: su dunu gogosiama: ne, gagaoui agoane dunu Ema misa: ne sia: i. Amola E da gasa bagade dunu gogosiama: ne, gasa hame dunu Ema misa: ne sia: i.
Amma Allah ya zabi abubuwan da suke wofi na duniya domin ya kunyatar da masu hikima. Allah ya zabi abin da ke marar karfi a duniya domin ya kunyatar da abinda ke mai karfi.
28 Gode da dunu amo osobo bagade dunu ilia da hamedeiwane ba: sa amola higale ba: sa, amo dunu Ema misa: ne sia: i. Osobo bagade dunu eno amo ilia da dunu ea hou da mimogo dawa: be, amo wadela: musa: , Gode da agoane hamosu.
Allah ya zabi abinda ke marar daraja da kuma renanne a duniya. Ya ma zabi abubuwan da ake dauka ba komai ba, domin ya wofinta abubuwan da ake dauka masu daraja.
29 Amaiba: le, Gode ba: ma: ne, dunu afae da hidale gasa fi hamomu da hamedei.
Ya yi wannan ne domin kada wani ya sami dalilin fahariya a gabansa.
30 Be Gode da dili lale, Yesu Gelesuma madelagi dagoi. Ninia da Yesu Gelesu Ea hou dawa: beba: le, amo da ninia bagade dawa: su hou. Ea hawa: hamobeba: le, ninia hou afadenei ida: iwane hamoi dagoi, Gode da ba: sa. Ninia se iasu diasu logo da doasi dagoiba: le, ninia Gode Ea hadigi fi dunu hamoi dagoi.
Domin abinda Allah ya yi, yanzu kuna cikin Almasihu Yesu, wanda ya zamar mana hikima daga Allah. Ya zama adalcinmu, da tsarkinmu da fansarmu.
31 Amaiba: le, Gode Sia: Dedei defele dawa: mu da defea. “Nowa da hidale gasa fi sia: musa: dawa: galea, e da Hina Gode Yesu Gelesu Ea hawa: hamoiba: le fawane hidale sia: mu da defea.”
A sakamakon haka, kamar yadda nassi ya ce, “Bari mai yin fahariya, ya yi fahariya cikin Ubangiji.”

< 1 Golidia 1 >