< 1 Golidia 8 >

1 Wali, dilia ha: i manu loboga hamoi ‘gode’ liligi ilima imunusa: , dilia meloa dedei adole ba: su liligi, amoma na da adole imunu. Dunu da amane sia: sa, “Ninia huluane da dawa: su gala.” Dafawane! Be amo dawa: su da gasa fi hou olelesa. Be asigidafa hou da eno dunu ilia hou asigilama: ne fidisa.
Game da abinci da ake yiwa gumakai hadaya: Mun sani cewa, “Dukanmu muna da ilimi.” Ilimi ya kan kawo takama, amma kauna tana ginawa.
2 Nowa dunu da hidale hi hou da bagade dawa: sa, amo da houdafa dawa: su hamedafa dawa:
Idan wani yana tunanin ya san wani abu, wannan mutumin bai rigaya ya san abinda ya kamata ya sani ba.
3 Be nowa da Godema asigi galea, Gode da amo dunu dawa:
Amma idan wani yana kaunar Allah, to ya san da wannan mutum.
4 Amaiba: le, ha: i manu loboga hamoi ‘gode’ ilima i liligi, ninia da moma: bela: ? Loboga hamoi ‘gode’ liligi da hamedafa esala liligi ea agoaila agoane, amo ninia dawa: Gode afadafa fawane esala, amo ninia dawa:
Game da abincin da aka yiwa gumakai hadaya: Mun san cewa, “Gunki a duniyan nan ba wani abu bane,” kuma cewa” Babu wani Allah sai guda daya.”
5 Be dunu ilia lafidili ‘gode’ liligi amola ‘hina’ liligi eno, Hebene ganodini amola osobo bagade ganodini esala ilia da sia: sa.
To wata kila ma a ce wadanda ake kira alloli sun kasance, ko a cikin sama ko duniya, kamar yadda akwai wadanda ake ce dasu “alloli dabam dabam a duniya ko a sama,” kamar yadda akwai “alloli da iyayengiji” da yawa.
6 Be ninima Gode afadafa fawane da esala. E da Edadafa, liligi huluane hahamoi dagoi. Ea hou olelemusa: , ninia da esala. Amola Hina Gode afadafa fawane, amo Yesu Gelesu esala. Ea hawa: hamobeba: le, liligi huluane hahamoi dagoi ba: i, amola Ea hamobeba: le, ninia da esala.
“Amma a wurin mu, Allah daya ne, Uban dukan duniya, daga wurinsa aka halita dukan abu, domin sa muke rayuwa, Ubangiji Yesu Almasihu daya, wanda ta wurin sa kome ya kasance, mu kuma daga wurinsa muke.”
7 Be mogili ilia amo dafawane sia: hame dawa: Lalegagui dunu mogili da eso huluane musa: loboga hamoi ‘gode’ liligi amola eno a: silibu ea hou ilima bagadewane dawa: beba: le, amola ilia wali amo ha: i manu nasea, amo ha: i manu da loboga hamoi ‘gode’ amo ea liligi dawa: lala. Ilia asigi dawa: su da gasa hameba: le, ilia amo ha: i manu nasea, ilia hou wadela: mu ilia dawa: sa.
Amma ba kowa ke da wannan ilimi ba. Shi ya sa tun da, wadan su na bauta wa gunki, kuma suna cin wannan abincin kamar abin da aka mika wa gunki. Lamirin su ya kazantu sabo da yana da rauni.
8 Be ha: i manu da ninia Godema a: silibu dawa: su hou hame fidisa. Ninia ha: i manu hame nasea, ninia a: silibu hou hame fisimu. Amo ha: i manuba: le, ninia a: silibu hou da hame asigilamu.
Amma ba abinci ke bamu tagomashi a wurin Allah ba. Ko mun ci, bamu kara karbuwan mu ba, ko ba mu ci ba, ba mu rage karbuwan mu ba.
9 Dilia da amo hou ganodini sema hame gala. Be dawa: ma! Dilia sema hame gala hou da gasa hame lalegagui dunu ilima dafasu hou olelesa: besa: le, dawa: ma!
Amma, ka yi hatara kada 'yancin ka ya zama sanadiyar tuntuben wani mai rarraunar bangaskiya.
10 Di da ‘dawa: su’ dunu, eno ilia da sia: sa. Be di da loboga hamoi ‘gode’ liligi amo ea debolo diasu ganodini ha: i manu nasea, asigi dawa: su gasa hame dunu da amo hou ba: sea, e da amo ha: i manu beda: i, be dia hou ba: beba: le e da mae dafawaneyale dawa: le manu.
Anar misali, idan wani mai rarraunar lamiri ya hango ka mai ilimi, kana cin abincin da aka mika wa gunki, ai ba ka bashi kwarin gwiwa kenan yaci abincin da aka mika wa gunki ba?
11 Amo gasa hame dunu da dia fi dunu. Amola e gaga: ma: ne Yesu Gelesu da bogoi dagoi. Be amo dunu da dia ‘dawa: su’ hou ba: beba: le, gugunufinisi dagoi ba: mu.
Sabili da ganewar ka akan yanayin gumaka, dan'uwa rarrauna wanda Yesu ya mutu domin sa ya hallaka.
12 Amaiba: le, agoane hamosea, di da dia Yesu Ea hou lalegagui fi dunu, ea asigi dawa: su wadela: lesiba: le, ema wadela: le hamoi dagoi ba: mu. Amola Gelesuma wadela: le hamoi dagoi ba: mu.
Saboda haka, idan ka saba wa 'yan'uwa masu raunin a lamiri, ka yi zunubi a gaban Almasihu.
13 Amaiba: le ha: i manu da na fi dunu ea wadela: i hou hamosu logo fodosa galea, na fi dunu da wadela: le hamosa: besa: le, na da fedege agoane bu ha: i manu huluane hamedafa manu. (aiōn g165)
Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn g165)

< 1 Golidia 8 >