< 1 Golidia 6 >

1 Dilia fi dunu afae da eno Yesu Ea hou lalegagui dunuma fofada: mu galea, e da Gode Ea fi dunu mae dawa: le, amo dunuma fofada: musa: , Gode Ea hou hame lalegagui fofada: su dunuma hiouginana masunu da defea hame galebe.
Idan wani a cikin ku yana jayayya da wani, to sai ya tafi kotu gaban alkali marar bada gaskiya, a maimakon gaban masu bi?
2 Gode Ea fi dunu da hobea osobo bagade fifi asi gala dunu huluane ilima fofada: mu, amo dilia hame dawa: bela: ? Amaiba: le, dilia da osobo bagade dunu huluane ilima fofada: muba: le, dilia abuliba: le liligi fonobahadi fofada: mu defele hame ganabela: ?
Ko ba ku sani ba, masubi ne za su yiwa duniya shari'a? Kuma idan ku za ku yi wa duniya shari'a, sai ku kasa sasanta al'amura marasa mahimmanci?
3 Ninia da a: igele dunu ilima fofada: mu, dilia hame dawa: bela: ? Amaiba: le, ninia wali esalebe liligi amoma baligiliwane fofada: su dawa: mu da defea.
Baku sani ba mu za mu yiwa mala'iku shari'a? Balle shari'ar al'amuran wannan rai?
4 Amo fofada: su hou da doaga: sea, dilia da Yesu Ea hou hame lalegagui dunu, sese fi ganodini hame esala dunu, ilima fofada: mu da defea hame gala.
Idan kuna shar'anta al'amuran yau da kullum, don me ku ke kai irin wadannan matsaloli gaban wadanda ba 'yan ikilisiya ba?
5 Dilia gogosiamu da defea! Dilia gilisisu ganodini, dawa: su dunu afae amo da fofada: su hou dilia fi ganodini hahamosu dawa: agoai dunu afae hame esalabala?
Na fadi wannan domin ku kunyata. Babu wani mai hikima a cikin ku ko daya da zai iya sasanta gardama a tsakanin 'yan'uwa?
6 Be dilia dawa: su dunu mae dawa: le, Yesu Ea hou lalegagui dunu afae da afae eno fofada: su diasuga Gode Ea hou hame lalegagui dunu ilima fofada: ma: ne hiouginana ahoa.
Amma kamar yadda yake, mai bi ya na kai karar mai bi a kotu, kuma a gaban mai shari'a wanda ba mai bi ba!
7 Dilia fi ganodini fofada: su hou bagade galebeba: le, dilia dafai hou olelesa. Eno dunu ilia dilima wadela: le hamonoba, dilia dabe hame lamu da defea galu. Eno dunu da dilia liligi wamolai galea, dilia da hame dawa: mu da defea galu.
Kasancewar rashin jituwa a tsakanin Kirista na nuna cewa kun rigaya kun gaza. Don me ba za ka shanye laifi ba? Don me ba za ka yarda a kware ka ba?
8 Be dilia gilisisu amo ganodini, dunu afae da ea na: iyadoma wadela: le hamosa, amola dunu eno da ea na: iyado ea liligi wamolasa.
Amma kun yi wa wadansu laifi kun kuma cutar su, su kuwa 'yan'uwanku ne!
9 Wadela: i hamosu dunu da Gode Ea Hinadafa Hou hame lamu, amo dilia dawa: bela: ? Dilisu dilima gagaoui agoane mae dawa: ma. Nowa da wadela: i uda lasu hou o loboga hamoi ‘gode’ liligi o eno a: silibu ilima sia: ne gadosu hamosu o inia uda adole lasu hou o dunu eno ea sama adole lasu o
Ba ku sani ba marasa adalci ba za su gaji Mulkin Allah ba? Kada ku gaskata karya. Da fasikai, da masu bautar gumaka, da mazinata, da karuwai maza, da masu ludu,
10 wamolasu hou o dunu eno ea dio wadela: musa: baligidu sia: dasu hou o feloasu uasu hou, nowa dunu da amo hou afae hamosea, e da Gode Ea Hinadafa Hou hame lamu.
da barayi, da masu zari, da mashaya, da masu zage-zage, da 'yan damfara - ba waninsu da zai gaji Mulkin Allah.
11 Musa: mogili dilia amo hou defele hamosu. Be dilia wadela: i hou bu mae ba: ma: ne, Yesu Ea maga: mega dodofei dagoi. Gode Ea hou ganodini esaloma: ne, Gode da dili lai dagoi. Hina Gode Yesu Gelesu Ea hawa: hamobeba: le amola ninia Gode Ea A: silibu Hadigidafa Gala da hawa: hamobeba: le, dilia da Gode Ea siga ba: ma: ne afadenene bu ida: iwane hamoi dagoi.
Kuma da haka wadansu a cikinku suke, amma an tsarkake ku, an mika ku ga Allah, an maida tsayuwar ku dai-dai a gaban Allah a cikin sunan Ubangji Yesu Almasihu, kuma ta wurin Ruhun Allahnmu.
12 Be dunu afadafa da agoane sia: mu gala, amane, “Na da liligi huluane hamomu da defea. Sema hame!” Dafawane! Be liligi huluane da dia hou hame fidisa. Na da hou huluane hamomu da defea na da sia: sa, be hou afae na da hamobeba: le, amo hou da nama hinawane dialumu da defea hame.
Dukkan abu halal ne a gare ni”, amma ba kowanne abu ne mai amfani ba. “Dukan abu halal ne a gare ni,” amma ba zan yarda wani abu ya mallake ni ba.
13 Dunu eno da amane sia: mu gala, “Ha: i manu da hagomo fidima: ne diala amola hagomo da ha: i manu manusa: diala.” Dafawane! Be hobea Gode da ha: i manu amola hagomo gilisili wadela: mu. Dunu ilia da: i hodo amoga wadela: i uda lasu hou hamomu da defea hame. Be Hina Gode Yesu Gelesu amo Ea hawa: hamomusa: gini, dunu ilia da: i hodo amoga hamomu da defea. Hina Gode Yesu Gelesu da ninia da: i hodo fidisa.
“Abinci don ciki ne, kuma ciki don abinci ne”, amma Allah za ya kawar da su duka. Ba a yi jiki saboda fasikanci ba. Maimakon haka, jiki don Ubangiji ne, kuma Ubangiji zai yi wa jiki tanaji.
14 Gode da Yesu Gelesu bogoi fisima: ne wa: legadolesi. Amola E da Ea gasaga, nini wa: legadolesimu.
Allah ya tada Ubangiji, kuma za ya tashe mu ta wurin ikonsa.
15 Dilia da: i hodo da Yesu Gelesu Ea da: i hodo liligi defele gala. Amaiba: le, na da Yesu Gelesu Ea da: i hodo liligi lale amola aie heda: i udama madelagima: bela: ? Hamedei mabu!
Ba ku sani ba jikunanku gabobi ne na Almasihu? Na dauki gabobin Almasihu in hada su da karuwa? Allah ya sawwake!
16 Nowa dunu e da ea da: i hodo aie heda: i udama madelagisia, ea da: i hodo amola aie heda: i uda ea da: i hodo da hu afadafa hamosa. Amo dilia dawa: bela: ? Gode Sia: Dedei da moloiwane olelesa, amane, “Aduna da da: i hodo afadafa hamomuyo.”
Ko baku sani ba dukan wanda yake hade da karuwa, ya zama jiki daya da ita kenan?
17 Be nowa da Hina Gode Ea hou lalegaguiba: le, Ema madelagisia, ea a: silibu amola Yesu Ea A: silibu da gilisili afadafa hamosa.
Kamar yadda Littafi ya fadi, “Su biyun za su zama nama daya.” Amma wanda yake hade da Ubangiji ya zama ruhu daya da shi kenan.
18 Wadela: i uda lasu hou higama. Eno wadela: i hou da dunu ea da: i hodo hame wadela: sa. Be nowa da wadela: i uda lasu hou hamosea, e da hi gobele hina: da: i hodo wadela: musa: wadela: le hamosa.
Ku gujewa fasikanci! Kowane zunubi mutum yake aikatawa a waje da jikinsa yake, amma mutum mai fasikanci yana zunubi gaba da jikinsa.
19 Dilia da: i hodo da Gode Ea A: silibu Ea Debolo Diasu gala - amo dilia hame dawa: bela: ? Gode da Ea A: silibu dilima iabeba: le, E da dilia da: i hodo amo ganodini esala. Dilia da: i hodo da dilia liligi hame. Amo da Gode Ea:
Ba ku sani ba jikinku haikali ne na Ruhu Mai-tsarki, wanda yake zaune a cikinku, wanda ku ka samu daga wurin Allah? Ba ku sani ba cewa ku ba na kanku ba ne?
20 E da dili bidiga lai dagoi. Amaiba: le, Gode Ea hadigi hou olelema: ne, dilia da: i hodo amoga hamoma.
An saye ku da tsada. Don haka, ku daukaka Allah da jikin ku.

< 1 Golidia 6 >