< 1 Golidia 10 >

1 Na fi dunu! Ninia aowalali dunu ilia Mousesema fa: no bobogei, amo ilia hou bu dawa: ma. Ilia huluane mu mobi ganumu amoga ouligili, hahawane Maga: me Hano Wayabo degei dagoi.
Ina son ku sani, 'yan'uwa, cewa ubaninmu duka suna karkashin gajimarai kuma sun bi ta cikin teku.
2 Mu mobi ganumu amola hano wayabo bagade amo ganodini ilia huluane da fedege agoane Mousesema fa: no bobogema: ne, ba: bodaise hamoi dagoi.
Dukansu an yi masu baftisma cikin gajimarai da kuma teku,
3 Ilia huluane defele a: silibu agi mai dagoi.
kuma dukansu sun ci abincin ruhaniya iri daya.
4 Ilia huluane defele a: silibu hano mai dagoi. Ilia a: silibu igi amo da ili sigi asi, amoga hano mai. Amo igi da Yesu Gelesu Hisu.
Dukansu sun sha abin sha na ruhaniya iri daya. Gama sun sha daga wani dutsen ruhaniya da ya bisu, kuma wannan dutsen Almasihu ne.
5 Be Gode da ilia hou hahawane hame ba: i. Ilia bogoi da: i hodo dunu hame esalebe hafoga: i sogega afagogoi dagoi ba: i.
Amma Ubangiji bai ji dadin yawancinsu ba, saboda haka gawawakin su suka bazu a jeji.
6
Wadan nan al'amura, an rubuta mana su domin muyi koyi da su, kada mu yi sha'awar miyagun ayyuka kamar yadda suka yi.
7 Amo hou da ninima sisasu olelemusa: doaga: i. Ninia da ilia hou defele wadela: i hou amoma hanai hou amola loboga hamoi ‘gode’ liligi amoma sia: ne gadosu hou, amo ninia mae dawa: ma: ne, ilia hou da ninima sisasu olelesu liligi. Gode Sia: da agoane dedei diala, “Dunu huluane da lolo manusa: fi galu. Be asili, ilia adini bagade mai amola wadela: i uda lasu hou bagade hamoi.”
Kada ku zama masu bautar gumaka kamar yadda wadansun su suka yi. Wannan kamar yadda aka rubuta ne, “Mutanen sukan zauna su ci su sha kuma su tashi suyi wasa.”
8 Ninia da ilia hou defele, wadela: i uda lasu hou hamomu da defea hame. Eso afadafa ganodini, amo dunu 23,000 agoane dafane bogoi.
Kada mu shiga zina da faskanci kamar yadda yawancin su suka yi, a rana guda mutane dubu ashirin da uku suka mutu.
9 Ninia ili mogili defele, Hina Godema adoba: su hou hamomu da defea hame. Agoane hamobeba: le, ilia sania amoga gasomaiba: le, bagohame bogoi.
Kada mu gwada Almasihu kamar yadda yawancinsu suka yi, macizai suka yi ta kashe su.
10 Ninia ili mogili defele egane sia: mu da defea hame. Ilia da agoane hamobeba: le, Bogosu A: igele amoga fabeba: le, bogogia: i.
kada kuma ku zama masu gunaguni kamar yadda suka yi, suka yi ta mutuwa a hannun malaikan mutuwa.
11 Amo liligi huluane da eno dunu dawa: ma: ne, ilima doaga: i dagoi. Nini wali esalebe dunuma sisasu olelema: ne, amo sia: da dedei diala. Bai soge wadela: mu eso da gadenene, ninia dawa: (aiōn g165)
Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn g165)
12 Nowa dunu da gasawane lela hi dawa: sea, e da dafasa: besa: le bagade dawa: mu da defea.
Saboda haka, bari duk wanda yake tunanin shi tsayyaye ne, to yayi hattara kada ya fadi.
13 Dafama: ne: su hou da dilima doaga: sea, mae beda: ma. Amo hou da dunu huluane ilima defele doaga: sa. Be Gode Ea hou da dafawane. Dilima adoba: su hou da dilia gasa defele amo baligimusa: , Gode da logo hame fodomu. Amasea, amo hou dilima mae osa: la heda: ma: ne, Gode da hobeale ahoasu logo dilima olelemu.
Babu gwajin da ya same ku wanda ba a saba da shi ba cikin dukan mutane. A maimako, Allah mai aminci ne. Da ba zaya bari ku jarabtu ba fiye da iyawarku. Tare da gwajin zai tanadar da hanyar fita, domin ku iya jurewa.
14 Amaiba: le, na fi dunu! Loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu hou maedafa hamoma!
Saboda haka ya kaunatattu na, ku guji bautar gumaka.
15 Dilia da dawa: su dunu. Amaiba: le, na dilima sia: sa. Dilisu na sia: nabalu, dilia dogo ganodini fofada: nanu, noga: le dawa: digima.
Ina magana da ku kamar masu zurfin tunani, domin ku auna abin da ni ke fadi.
16 Ninia da Hina Gode Ea lolo nasea, faigelei amoga waini nasea ninia Godema nodone sia: sa. Amo waini nasea, ninia fedege agoane Yesu Gelesuma gilisili Ea maga: me sa: i dawa: sa. Agi ninia fifili nasea, ninia gilisili Yesu Gelesu Ea da: i hodo ninima fifi dawa: le naha.
Kokon albarka da muke sa wa albarka, ba tarayya bane cikin jinin Almasihu? Gurasa da muke karyawa ba tarayya bane cikin jikin Almasihu?
17 Agi ga: gi da liligi afadafa fawane. Amaiba: le, ninia da hisu hisu bagohame, be agi ga: gi afadafa amoga nabeba: le, da: i hodo afadafa hamosa.
Domin akwai gurasa guda, mu da muke dayawa jiki daya ne. Dukanmu munci daga gurasa daya ne.
18 Isala: ili dunu ilia hou dawa: ma. Ilia gobele salasu liligi nabeba: le, gilisili Godema gobele salasu hou oloda da: iya hamosa.
Dubi mutanen Isra'ila: ba wadanda ke cin hadayu ke da rabo a bagadi ba?
19 Amaiba: le, loboga hamoi ‘gode’ liligi amola ha: i manu liligi ilima i, amo da liligi bagade na da sia: sala: ?
Me nake cewa? gunki wani abu ne? Ko kuma abincin da aka mika wa gunki hadaya wani abu ne?
20 Hame mabu! Be na da amane sia: sa, “Adi liligi hame lalegagui dunu ilia oloda da: iya gobele sala, amo liligi da Godema mae iawane, Fio liligi ilima gobele sala. Amola dilia da Fio liligi ilima gilisili hawa: hamomu na higa: i.
Amma ina magana game da abubuwan da al'ummai suke hadaya, suna wa aljannu ne hadaya ba Allah ba. Ba na son kuyi tarayya da al'janu!
21 Dilia da Gode Ea faigelei amola Fio a: silibu ea faigelei amo elega gilisili manu da hamedei. Dilia gilisili Gode Ea lolo nasu amola wadela: i a: silibu ilia lolo nasu manu da hamedei.
Ba zaku sha daga kokon Ubangiji ku kuma sha na Al'janu ba, ba za kuyi zumunta a teburin Ubangiji ku yi a na Al'janu ba.
22 Dilia da Gode mudama: ne hamomusa: dawa: sala: ? Ninia gasa da Gode Ea gasa baligi dagoi, ninia dawa: sala: ?
Ko muna so mu sa Ubangiji kishi ne? Mun fi shi karfi ne?
23 Dunu da amane sia: sa, ‘Ninia liligi huluane hamomu da defea! Sema hame!’ Dafawane! Be liligi eno da noga: i amola eno da noga: i hame. Hou huluane hamomu da defea. Sema hame! Be hou mogili da ninia hou hame fidisa.
“Komai dai dai ne,” amma ba komai ke da amfani ba, “Komai dai dai ne,” amma ba komai ke gina mutane ba.
24 Dunu huluane ilia da ilisu hou fidima: ne mae dawa: le, eno dunu ilia hou fidimu da defea.
Kada wani ya nemi abinda zaya amfane shi. A maimako, kowa ya nemi abinda zaya amfani makwabcinsa.
25 Ha: i manu huluane bidi lama: ne diasuga bidi lai liligi, amo huluane dilia asigi dawa: su ganodini mae adole ba: le, manu da defea.
Kana iya cin duk abin da ake sayarwa a kasuwa, ba tare da tamboyoyin lamiri ba.
26 Bai Gode Sia: amane dedei diala, ‘Osobo bagadega, liligi huluane amo ganodini diala da Gode Ea:’ Amaiba: le, mae dawa: le moma!
Gama “duniya da duk abin da ke cikin ta na Ubangiji ne.”
27 Gode Ea hou hame lalegagui dunu da dilima lolo manusa: misa: ne sia: sea, defea, asili, ha: i manu e dilima iabe liligi huluane, dilia asigi dawa: su dawa: beba: le, ema ha: i manu ea hou mae adole ba: ma.
Idan marar bangaskiya ya gayyace ka cin abinci, kana kuma da niyyar zuwa, ka je ka ci duk abinda aka kawo maka, ba tare da tamboyoyin lamiri ba.
28 Be dunu eno da amane sia: sea, “Amo ha: i manu da loboga hamoi ‘gode’ liligi ilima i dagoi!” defea, dilima adosu dunu amo ea hou dawa: beba: le amola dilisu asigi dawa: su dawa: beba: le, amo ha: i manu mae moma.
Amma idan wani ya ce maka, “Wannan abinci an yi wa gumaka hadaya da shi ne” To kada ka ci. Wannan za ka yi ne saboda wanda ya shaida maka, da kuma lamiri ( gama duniya da dukan abinda ke cikin ta na Ubangiji ne).
29 Amo da dilia asigi dawa: su ganodini beda: iba: le hame, be eno dunu ea asigi dawa: su dawa: beba: le. Be eno dunu da amane sia: mu, “Abuliba: le eno dunu ea asigi dawa: su da na halegale lalalebe logo hedofama: bela: ?
Ba ina nufin lamirin ka ba, amma lamirin wanda ya fada maka. Don me za a hukunta 'yanci na domin lamirin wani?
30 Na da ha: i manuba: le Godema nodone sia: ne gadosa. Amaiba: le abuliba: le na amo ha: i manuba: le, eno dunu da nama lasogole sia: sala: ?”
Idan na ci abincin tare da bada godiya, don mi za a zage ni don abin da na bada godiya a kansa?
31 Defea! Dilia adi hou hamosea, ha: i manu o hano manu, hou huluane Gode Ea hahawane dogolegele ba: ma: ne hamoma.
Saboda haka, ko kana ci ko kana shi, ka yi komai domin daukakar Allah.
32 Dilia hou hamoiba: le, Yu dunu, Dienadaile dunu amola Gode Ea fa: no bobogesu fi dunu huluane ilia da se hame nabimu da defea. Amaiba: le, agoane esaloma!
Kada ka zama sanadiyyar tuntube, ga Yahudawa, ko Helenawa, ko ikilisiyar Allah.
33 Dilia na hou defele hamoma! Na da hou huluane dunu huluane hahawane dogolegele ba: ma: ne hamosa. Na da na hou fidima: ne mae dawa: le, be dunu huluane ilia gaga: su hou ba: ma: ne amola ilia hou fidima: ne, na da hawa: hamosa.
Na yi kokari in farantawa dukan mutane rai cikin dukan abubuwa. Ba riba nake nema wa kaina ba, amma domin kowa. Na yi wannan ne domin su sami ceto.

< 1 Golidia 10 >