< 1 Golidia 10 >
1 Na fi dunu! Ninia aowalali dunu ilia Mousesema fa: no bobogei, amo ilia hou bu dawa: ma. Ilia huluane mu mobi ganumu amoga ouligili, hahawane Maga: me Hano Wayabo degei dagoi.
Ba na so ku kasance da rashin sani,’yan’uwa, cewa dukan kakannin-kakanninmu sun yi tafiya a ƙarƙashin girgije, dukansu kuma suka bi ta tsakiyar teku.
2 Mu mobi ganumu amola hano wayabo bagade amo ganodini ilia huluane da fedege agoane Mousesema fa: no bobogema: ne, ba: bodaise hamoi dagoi.
An yi wa dukansu baftisma ga bin Musa a cikin girgije da kuma cikin teku.
3 Ilia huluane defele a: silibu agi mai dagoi.
Dukansu sun ci abincin ruhaniya guda
4 Ilia huluane defele a: silibu hano mai dagoi. Ilia a: silibu igi amo da ili sigi asi, amoga hano mai. Amo igi da Yesu Gelesu Hisu.
suka kuma sha ruwan ruhaniyan nan guda; gama sun sha daga dutsen ruhaniya nan, wanda ya yi tafiya tare da su, wannan dutsen kuwa Kiristi ne.
5 Be Gode da ilia hou hahawane hame ba: i. Ilia bogoi da: i hodo dunu hame esalebe hafoga: i sogega afagogoi dagoi ba: i.
Duk da haka, Allah bai ji daɗin yawancinsu ba; gawawwakinsu kuwa suka bazu ko’ina a cikin hamada.
To, waɗannan abubuwa misalai ne a gare mu, kada mu yi marmarin mugayen abubuwa, kamar yadda suka yi.
7 Amo hou da ninima sisasu olelemusa: doaga: i. Ninia da ilia hou defele wadela: i hou amoma hanai hou amola loboga hamoi ‘gode’ liligi amoma sia: ne gadosu hou, amo ninia mae dawa: ma: ne, ilia hou da ninima sisasu olelesu liligi. Gode Sia: da agoane dedei diala, “Dunu huluane da lolo manusa: fi galu. Be asili, ilia adini bagade mai amola wadela: i uda lasu hou bagade hamoi.”
Kada ku zama masu bautar gumaka, yadda waɗansunsu suka zama; kamar yadda yake a rubuce cewa, “Mutanen suka zauna don su ci su kuma sha, suka kuma tashi suka shiga rawa ta rashin kunya.”
8 Ninia da ilia hou defele, wadela: i uda lasu hou hamomu da defea hame. Eso afadafa ganodini, amo dunu 23,000 agoane dafane bogoi.
Kada fa mu yi fasikanci yadda waɗansunsu suka yi, har a rana guda mutane dubu ashirin da uku a cikinsu suka mutu.
9 Ninia ili mogili defele, Hina Godema adoba: su hou hamomu da defea hame. Agoane hamobeba: le, ilia sania amoga gasomaiba: le, bagohame bogoi.
Kada mu gwada Kiristi yadda waɗansunsu suka yi, har macizai suka kakkashe su.
10 Ninia ili mogili defele egane sia: mu da defea hame. Ilia da agoane hamobeba: le, Bogosu A: igele amoga fabeba: le, bogogia: i.
Kada kuma ku yi gunaguni yadda waɗansunsu suka yi, har mala’ika mai hallakarwa ya hallaka su.
11 Amo liligi huluane da eno dunu dawa: ma: ne, ilima doaga: i dagoi. Nini wali esalebe dunuma sisasu olelema: ne, amo sia: da dedei diala. Bai soge wadela: mu eso da gadenene, ninia dawa: (aiōn )
Waɗannnan abubuwa sun same su ne, domin su zama abubuwan koyi, aka kuma rubuta su domin a gargaɗe mu, mu da ƙarshen zamani ya zo mana. (aiōn )
12 Nowa dunu da gasawane lela hi dawa: sea, e da dafasa: besa: le bagade dawa: mu da defea.
Saboda haka in kana tsammani kana tsaye ne, to, ka yi hankali kada ka fāɗi!
13 Dafama: ne: su hou da dilima doaga: sea, mae beda: ma. Amo hou da dunu huluane ilima defele doaga: sa. Be Gode Ea hou da dafawane. Dilima adoba: su hou da dilia gasa defele amo baligimusa: , Gode da logo hame fodomu. Amasea, amo hou dilima mae osa: la heda: ma: ne, Gode da hobeale ahoasu logo dilima olelemu.
Ba jarrabar da ta taɓa samunku, wadda ba a saba yi wa mutum ba. Allah mai aminci ne; ba zai bari a jarrabce ku fiye da ƙarfinku ba. Amma in aka jarrabce ku, zai nuna muku mafita, domin ku iya cin nasara.
14 Amaiba: le, na fi dunu! Loboga hamoi ‘gode’ ilima nodone sia: ne gadosu hou maedafa hamoma!
Saboda haka abokaina ƙaunatattu, ku guje wa bautar gumaka.
15 Dilia da dawa: su dunu. Amaiba: le, na dilima sia: sa. Dilisu na sia: nabalu, dilia dogo ganodini fofada: nanu, noga: le dawa: digima.
Ina magana da ku a kan ku mutane ne fa masu azanci; ku duba da kanku ku ga abin da nake faɗa.
16 Ninia da Hina Gode Ea lolo nasea, faigelei amoga waini nasea ninia Godema nodone sia: sa. Amo waini nasea, ninia fedege agoane Yesu Gelesuma gilisili Ea maga: me sa: i dawa: sa. Agi ninia fifili nasea, ninia gilisili Yesu Gelesu Ea da: i hodo ninima fifi dawa: le naha.
Kwaf nan na godiya da muke yin godiya da shi, ashe ba tarayya ce a cikin jinin Kiristi ba? Wannan burodi kuma da muke karya mu ci, ashe, ba tarayya ne a cikin jikin Kiristi ba?
17 Agi ga: gi da liligi afadafa fawane. Amaiba: le, ninia da hisu hisu bagohame, be agi ga: gi afadafa amoga nabeba: le, da: i hodo afadafa hamosa.
Da yake burodin nan ɗaya ne, ashe kuwa, mu da muke da yawa jiki ɗaya ne, gama dukanmu muna ci daga burodi nan guda.
18 Isala: ili dunu ilia hou dawa: ma. Ilia gobele salasu liligi nabeba: le, gilisili Godema gobele salasu hou oloda da: iya hamosa.
Ku dubi mutanen Isra’ila mana. Ashe, waɗanda suke cin hadayu, ba ɗaya suke da juna cikin cin hadayun da aka miƙa a bagade ba?
19 Amaiba: le, loboga hamoi ‘gode’ liligi amola ha: i manu liligi ilima i, amo da liligi bagade na da sia: sala: ?
To, me kuke tsammani nake nufi a nan? Hadayar da aka miƙa wa gunki ce wani abu, ko kuma gunkin ne wani abu?
20 Hame mabu! Be na da amane sia: sa, “Adi liligi hame lalegagui dunu ilia oloda da: iya gobele sala, amo liligi da Godema mae iawane, Fio liligi ilima gobele sala. Amola dilia da Fio liligi ilima gilisili hawa: hamomu na higa: i.
A’a, ina nufin akan miƙa hadayun da masu bautar gumaka suka wa aljanu ne, ba Allah ba. Ba na so ku zama ɗaya da aljanu.
21 Dilia da Gode Ea faigelei amola Fio a: silibu ea faigelei amo elega gilisili manu da hamedei. Dilia gilisili Gode Ea lolo nasu amola wadela: i a: silibu ilia lolo nasu manu da hamedei.
Ba zai yiwu ku sha daga kwaf na Ubangiji ku kuma sha daga kwaf na aljanu ba, ba ya yiwuwa ku ci a teburin Ubangiji, ku kuma ci a teburin aljanu.
22 Dilia da Gode mudama: ne hamomusa: dawa: sala: ? Ninia gasa da Gode Ea gasa baligi dagoi, ninia dawa: sala: ?
Ashe, so muke mu tsokani Ubangiji ya yi kishi? Mun fi shi ƙarfi ne?
23 Dunu da amane sia: sa, ‘Ninia liligi huluane hamomu da defea! Sema hame!’ Dafawane! Be liligi eno da noga: i amola eno da noga: i hame. Hou huluane hamomu da defea. Sema hame! Be hou mogili da ninia hou hame fidisa.
“Ana da dama a yi kome” sai dai ba kome ba ne yake da amfani. “Ana da dama a yi kome” sai dai ba kome ba ne mai ginawa.
24 Dunu huluane ilia da ilisu hou fidima: ne mae dawa: le, eno dunu ilia hou fidimu da defea.
Kada wani yă kula da kansa kawai, sai dai yă kula da waɗansu kuma.
25 Ha: i manu huluane bidi lama: ne diasuga bidi lai liligi, amo huluane dilia asigi dawa: su ganodini mae adole ba: le, manu da defea.
Ku ci kowane abin da ake sayarwa a kasuwar nama ba sai kun tambaya ba don kada lamiri yă damu da inda abin ya fito,
26 Bai Gode Sia: amane dedei diala, ‘Osobo bagadega, liligi huluane amo ganodini diala da Gode Ea:’ Amaiba: le, mae dawa: le moma!
gama “Duniya da duk abin da yake cikinta na Ubangiji ne.”
27 Gode Ea hou hame lalegagui dunu da dilima lolo manusa: misa: ne sia: sea, defea, asili, ha: i manu e dilima iabe liligi huluane, dilia asigi dawa: su dawa: beba: le, ema ha: i manu ea hou mae adole ba: ma.
In wani marar bi ya gayyace ku cin abinci kuka kuwa yarda ku je, sai ku ci ko mene ne da aka sa a gabanku, ba tare da tambaya don kada lamiri yă damu da inda abin ya fito.
28 Be dunu eno da amane sia: sea, “Amo ha: i manu da loboga hamoi ‘gode’ liligi ilima i dagoi!” defea, dilima adosu dunu amo ea hou dawa: beba: le amola dilisu asigi dawa: su dawa: beba: le, amo ha: i manu mae moma.
Sai dai in wani ya ce muku, “Ai, wannan an miƙa ne wa gunki,” to, kada ku ci, saboda duban mutuncin wannan da ya gaya muku, don kuma lamiri yă kasance babu laifi
29 Amo da dilia asigi dawa: su ganodini beda: iba: le hame, be eno dunu ea asigi dawa: su dawa: beba: le. Be eno dunu da amane sia: mu, “Abuliba: le eno dunu ea asigi dawa: su da na halegale lalalebe logo hedofama: bela: ?
ina nufin lamirin wancan mutum ne fa, ba naku ba. Don me lamirin wani zai shari’anta’yancina?
30 Na da ha: i manuba: le Godema nodone sia: ne gadosa. Amaiba: le abuliba: le na amo ha: i manuba: le, eno dunu da nama lasogole sia: sala: ?”
In na ci abinci da godiya, don me za a zarge ni a kan abin da na ci da godiya ga Allah?
31 Defea! Dilia adi hou hamosea, ha: i manu o hano manu, hou huluane Gode Ea hahawane dogolegele ba: ma: ne hamoma.
Saboda haka, duk abin da kuke yi, ko ci ko sha, ku yi shi duka saboda ɗaukakar Allah.
32 Dilia hou hamoiba: le, Yu dunu, Dienadaile dunu amola Gode Ea fa: no bobogesu fi dunu huluane ilia da se hame nabimu da defea. Amaiba: le, agoane esaloma!
Kada ku sa wani yă yi tuntuɓe, ko mutumin Yahuda ne, ko mutumin Al’ummai ko kuma ikkilisiyar Allah
33 Dilia na hou defele hamoma! Na da hou huluane dunu huluane hahawane dogolegele ba: ma: ne hamosa. Na da na hou fidima: ne mae dawa: le, be dunu huluane ilia gaga: su hou ba: ma: ne amola ilia hou fidima: ne, na da hawa: hamosa.
kamar dai yadda nake ƙoƙarin faranta wa kowa rai, ta kowace hanya. Gama ba don kaina kaɗai nake yi ba, sai dai don amfanin mutane da yawa, don su sami ceto.