< 1 Hou Olelesu 5 >
1 Liubene da Ya: igobe ea magobo mano. (E da ea ada ea gidisedagi uda afae amo adole laiba: le, Ya: igobe da ea magobo mano nana lamu ilegei amo ema imunu bugi. Amo nana da Yousefe ea lai.
’Ya’yan Ruben maza ɗan farin Isra’ila (shi ne ɗan fari, amma sa’ad da ya ƙazantar da gadon auren mahaifinsa, sai aka ba wa’yancin ɗan farinsa wa’ya’yan Yusuf maza ɗan Isra’ila; don kada a lissafta shi a tarihin zuriya bisa ga matsayin haihuwarsa,
2 Yuda fi da gasa fili, eno fi huluane ouligima: ne, ouligisu dunu ilegei.)
ko da yake Yahuda shi ne mafi ƙarfi cikin’yan’uwansa kuma mai mulki ya fito daga gare shi,’yancin zaman ɗan fari na Yusuf ne),
3 Liubene da Ya: igobe ea magobo mano galu. Egefelali da Ha: inoge, Ba: liu, Heselone amola Gami.
’ya’yan Ruben ɗan farin Isra’ila maza su ne, Hanok, Fallu, Hezron da Karmi.
4 Youele egaga fifi misi da Siema: ia, Siema: ia egefe Goge, Goge egefe Simiai,
Zuriyar Yowel su ne, Shemahiya, Gog, Shimeyi,
5 Simiai egefe Maiga, Maiga egefe Lia: ia, Lia: ia egefe Ba: ile amola
Mika, Reyahiya, Ba’al,
6 Ba: ile egefe Biela. Asilia hina bagade Digala: de Bilisa da Biela mugululi asi. Biela da Liubenaide fi ouligisu esalu.
da Beyera, wanda Tiglat-Fileser sarkin Assuriya ya ɗauka zuwa zaman bauta. Beyera shi ne shugaban mutanen Ruben.
7 Ilia sosogo fifi asi da agoane dedene legei. Yiaiele da bisilua galu. Amalu Segalaia,
Danginsu bisa ga iyalansu da aka jera bisa ga tarihin zuriyarsu su ne, Yehiyel shi ne sarki, akwai Zakariya,
8 Youele egefe da Sima, Sima egefe da A: isa: se, A:isa: se egefe da Bila. Ilia da soge amo da Aloua moilai amola Nibou amola Ba: ile Mione moilaiga dogoa dialu fi dialu.
da Bela ɗan Azaz. Azaz ɗan Shema daga dangin Yowel. Yowel ya yi zama a yankin Arower har zuwa Nebo da Ba’al-Meyon.
9 Eso maba gusudili, ilia soge amo da ahoana hafoga: i sogega asili, Iufala: idisi Hano amoga doaga: i, amo sogega fi dialu. Bai ilia ohe fi Gilia: de soge ganodini fofoi da bagohamedafa ba: i.
Ta waje gabas sun zauna a ƙasar har zuwa bakin hamadan da ya nausa zuwa Kogin Yuferites, domin dabbobinsu sun ƙaru a Gileyad.
10 Solo ea Isala: ili soge ouligibi esoga, ilia da Hagalaide dunu doagala: lalu, hasali dagoi. Ilia da Gilia: de soge amoga gusudili soge huluane amo ganodini Hagalaide dunu ilia diasu huluane sugui amola amo ganodini fi dialu. Ga: de Egaga Fifi Misi
A zamanin Shawulu zuriyar Ruben sun yi yaƙi da Hagirawa, suka ci su da yaƙi, suka zauna a wuraren zaman Hagirawan ko’ina a dukan yankin gabashin Gileyad.
11 Ga: de fi dunu da Liubene fi gadenene dafulili fi dialebe ba: i. Ilia da Ba: isia: ne soge ganodini esalu amola soge alalo da Sa: lega amoga dialebe ba: i.
Mutanen Gad sun zauna kusa da mutanen Ruben a Bashan, har zuwa Saleka.
12 Youele da bisilua, amola ilibi bagia da Sia: fa: me. Amo fa: no, Ya: nai amola Sia: ifa: de da Ga: de fi Ba: isia: ne soge ganodini ouligisu.
Yowel shi ne babba, sai Shafan na biyu, sa’an nan Yanai da Shafat, su ne tushen Bashan.
13 Ilia sosogo fi dunu da Maiga: le, Misiala: me, Siba, Youla: iai, Ya: iga: ne, Sia amola Ibe. Huluane da fesuale mabu.
Danginsu, bisa ga iyalai su ne, Mika’ilu, Meshullam, Sheba, Yorai, Yakan, Ziya da Eber, su bakwai ne duka.
14 Amo huluane da A: biha: ile egefelali. A: biha: ile eda da Hiulai, Hiulai eda da Yaloua, Yaloua eda da Gilia: de, Gilia: de eda da Maiga: le, Maiga: le eda da Yisisia: iai, Yisisia: iai eda da Yadou amola Yadou eda da Base.
Waɗannan su ne’ya’yan Abihayil ɗan Huri, ɗan Yarowa, ɗan Gileyad, ɗan Mika’ilu, ɗan Yeshishai, ɗan Yado, ɗan Buz.
15 A: ihai (A: badaiele egefe amola Giunai ea aowa) e da ilia sosogo fi fada: i dunu esalu.
Ahi ɗan Abiyel, ɗan Guni, shi ne kan iyalinsu.
16 Ga: de fi dunu da Gilia: de soge, Ba: isia: ne soge, la: ididili dialebe moilai amola Sia: lane ohe fi ilia ha: i nasu soge, amo ganodini fi dialu.
Mutanen Gad sun zauna a Bashan da ƙauyukan da suke kurkusa da shi, da kuma a dukan makiyayan Sharon har zuwa iyaka inda suka kai.
17 Amo fi dunu huluane, ilia dio da Yuda hina bagade Youda: ne amola Isala: ili hina bagade Yelouboua: me elea ouligibi esoga, dedene legei dialu.
Dukan waɗannan sun shiga tarihin zuriya a lokacin mulkin Yotam sarkin Yahuda da Yerobowam sarkin Isra’ila.
18 Liubene fi amola Ga: de fi amola Ma: na: se fi dogoa momogi fi, ilia dadi gagui dunu amo da gegemusa: momagei, ilia idi da 44,760 agoane. Ilia huluane da gasa bagade dunu. Ilia da da: igene gasu, gegesu gobihei amola oulali amo huluane amoga gegemusa: dawa: i. Ilia huluane da gegesu hou adoba: i dagoi.
Mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse sun kasance da mutane 44,760 shiryayyu don aikin soja, jarumawan da za su iya riƙe garkuwa da takobi, waɗanda suke iya yin amfani da baka, waɗanda kuma aka horar don yaƙi.
19 Ilia da Ha: galaide, Yide, Na: ifisie amola Nouda: be, amo fi doagala: le, hasalasi.
Suka yi yaƙi da Hagirawa, Yetur, Nafish da Nodab.
20 Gode da ilia gegesu noga: le fidibiba: le, ilia da Ha: galaide fi dunu amola ilia fuli gala: su dunu huluane amo hasalasi. Bai ilia da gegesu ganodini, Godema wele sia: i. Ilia da Gode Ea hou dafawaneyale dawa: beba: le, Gode da ilia sia: ne gadosu amo nabawane didili hamoi.
Aka taimake su a yaƙin, Allah kuma ya ba da Hagirawa da dukan abokansu gare su, domin sun yi kuka gare shi a lokacin yaƙin. Ya amsa addu’o’insu, domin sun dogara gare shi.
21 Ilia da Ha: galaide fi ilia ohe fofoi huluane samogei dagoi. Ilia samogei da ga: mele 50,000 agoane, sibi 250,000 agoane amola dougi 2,000 agoane. Amola ilia da Ha: galaide dunu 100,000 agoane gagulaligili, hiouginana misi.
Suka ƙwace dabbobin Hagirawa, raƙuma dubu hamsin, tumaki dubu ɗari biyu da hamsin da kuma jakuna dubu biyu. Suka kuma kame mutane dubu ɗari ɗaya,
22 Amola ilia da eno Ha: galaide dunu bagohamedafa medole legei. Bai Gode da ilia gegesu noga: le fidi. Ilia amo soge lale fi amogainini ilia da mugululi asi ba: i.
waɗansu suka mutu, domin yaƙin na Allah ne. Suka zauna a ƙasar har lokacin da aka kai su zaman bauta.
23 Ma: na: se sosogo fi dogoa mogi dunu da bagohame ba: i. Ilia da Ba: isia: ne, Ba: ile Hemone, Sine amola Hemone Goumi amo soge la: diga la: diga dogoa fifi lai.
Mutanen rabin kabilar Manasse sun yi yawa; suka zauna a ƙasar daga Bashan har zuwa Ba’al-Hermon, wato, zuwa Senir (Dutsen Hermon).
24 Ma: na: se sosogo fi amoga fada: i dunu da Ifia, Isiai, Ilaiele, A:saliele, Yelemaia, Houdafaia amola Yadiele. Ilia da nimi gesa: i dadi gagui dunu amola mimogo dunu galu. Ilia da Ma: na: se sosogo fi fada: i dunu esalu.
Waɗannan su ne kawunan iyalansu. Efer, Ishi, Eliyel, Azriyel, Irmiya, Hodawiya da Yadiyel. Su jarumawa ne, sanannu, su ne kuma kawunan iyalansu.
25 Be ilia da ilia aowalalia Godema baligi fa: su. Ilia da Ga: ina: ne sogega gusuba: i ahoanoba, Gode da Ga: ina: ne ogogosu ‘gode’ liligi amo gugunufinisi. Be ilia da amo mae dawa: le, bu amo ogogosu ‘gode’ ilima fa: no bobogei.
Amma ba su yi aminci da Allahn kakanninsu ba, suka kuma yi karuwanci ga waɗansu allolin mutanen ƙasar, waɗanda Allah ya hallaka a gabansu.
26 Amaiba: le, Isala: ili fi ilia Gode da Asilia soge hina bagade (Digala: de Bilisa) amo e da amo dunuma gegema: ne sesei. E da Liubene fi dunu, Ga: de fi dunu amola Ma: na: se fi dogoa mogi fi dunu huluane mugululi hiouginana asi. E da ili huluane Ha: ila, Ha: ibo, Hala amola Gousa: ne Hano, amo sogega hiougili asi. Ilia da wali amogawi fi diala.
Saboda haka Allah na Isra’ila ya zuga ruhun Ful sarkin Assuriya (wato, Tiglat-Fileser sarkin Assuriya), wanda ya kwashe mutanen Ruben, mutanen Gad da rabin kabilar Manasse zuwa zaman bauta. Ya kwashe su zuwa Hala, Habor, Hara da kuma kogin Gozan, inda suke har wa yau.