< 1 Hou Olelesu 29 >

1 Hina bagade Da: ibidi da Isala: ili dunu gilisi, ilima amane sia: i, “Hina Gode da nagofe Soloumane amo Ea Debolo Diasu gaguma: ne ilegei dagoi. Be e da ayeligidafa amola buludui dunu. Hawa: hamomu da gasa bagadedafa. Bai amo Debolo da osobo bagade dunu ilia diasu hame, be Hina Gode Ea Debolo Diasudafa.
Sa’an nan Sarki Dawuda ya ce wa dukan taron, “Ɗana Solomon, wanda Allah ya zaɓa, matashi ne, kuma bai gogu ba. Aikin yana da yawa, domin wannan ƙasaitaccen ginin ba na mutum ba ne, na Ubangiji Allah ne.
2 Na da gasa fili, gouli, silifa, balase, gula, ifa noga: i, igi noga: idafa, igi eno amola ‘mabolo’ igi, Debolo Diasu gagumusa: gilisi dagoi.
Na riga na tara dukan kayayyakin da na tanada saboda haikalin Allahna, zinariya saboda dukan ayyukan zinariya, azurfa saboda ayyukan azurfa, tagulla saboda ayyukan tagulla, ƙarfe saboda ayyukan ƙarfe da kuma katako saboda ayyukan katako, da onis don ado, turkuwoyis, duwatsu masu launi dabam-dabam, da kuma dukan duwatsu masu kyau da mabul, dukan waɗannan suna nan jingim.
3 Amola amo hou baligili, na da Gode Debolo Diasu amoma asigiba: le, na liligidafa amo silifa amola gouli hahawane udigili i.
Ban da haka ma, cikin sa zuciyata ga haikalin Allahna, yanzu na ba da ma’ajina na zinariya da azurfa saboda haikalin Allahna, fiye da kome na tanada saboda wannan haikali,
4 Na da na liligidafa, amo gouli 90 danese amola silifa 220 danese, amo hahawane udigili i. Amo da Debolo dobea amola liligi amo medenegi hawa: hamosu dunu da fa: no hamomu, amo nina: hamoma: ne i dagoi. Amaiba: le, nowa eno dunu da mae hihini, Hina Godema bagadewane hahawane ima: bela: ?”
talenti dubu uku na zinariya (zinariyar Ofir) da tacecciyar azurfa dubu bakwai; don adon bangon gine-ginen,
5
don aikin zinariya da kuma aikin azurfa, don kuma dukan aikin da gwanaye za su yi. Yanzu fa wa yake da niyya yă miƙa kansa a yau don Ubangiji?”
6 Amalalu, sosogo fi ouligisu dunu, Isala: ili fi eagene ouligisu dunu, dadi gagui wa: i ouligisu dunu amola hina bagade ea soge amola liligi ouligisu dunu, ilia da Debolo Diasu gaguma: ne, amo liligi hahawane imunusa: agoane ilegele sia: i; gouli 160 danese, silifa 310 danese, balase 620 danese amola gula 3,400 danese.
Sai shugabannin iyalai, shugabannin kabilan Isra’ila, manyan hafsoshin mayaƙa dubu-dubu da manyan hafsoshi mayaƙa ɗari-ɗari, da shugabannin lura da ayyukan sarki suka yi bayarwa da yardar rai.
7
Suka bayar talenti dubu biyar na zinariya, talenti dubu goma na azurfa, talenti dubu goma sha takwas na tagulla da talenti dubu ɗari na ƙarfe don aiki a haikalin Allah.
8 Dunu amo da igi noga: idafa gagui, ilia da amo Debolo Diasu muni salasu sesei amo ganodini ligisi. Lifai fi amola Gesione sosogo fi dunu ea dio amo Yihaiele da muni salasu sesei ouligi.
Duk waɗanda suke da duwatsu masu daraja suka ba da su ga Yehiyel mutumin Gershon ma’ajin haikalin Ubangiji.
9 Isala: ili dunu da mae hihini, Hina Godema hahawane udigili i. Iasu liligi da bagadedafa, amola Isala: ili dunu da amo ba: beba: le, hahawane bagade ba: i. Hina bagade Da: ibidi amolawane da hahawane bagade ba: i.
Mutane suka yi farin ciki ganin yadda shugabanninsu suke bayarwa da yardar rai, gama sun bayar hannu sake da kuma dukan zuciya ga Ubangiji. Dawuda sarki shi ma ya yi farin ciki ƙwarai.
10 Amogawi, Da: ibidi da dunu gilisisu ilia midadi, Hina Godema amane nodone sia: i, “Ninia aowa Ya: igobe ea Hina Gode! Dunu da eso huluane, mae fisili, Dima nodonanumu da defea.
Dawuda ya yabi Ubangiji a gaban dukan taron, yana cewa, “Yabo gare ka, ya Ubangiji, Allah na mahaifinmu Isra’ila, har abada abadin.
11 Hina Gode! Di da bagadedafa amola hadigidafa amola gasa bagadedafa! Liligi huluane Hebene ganodini amola osobo bagadega da Dia: fawane. Amola Di da fifi asi gala amola liligi huluane amoma Hina Bagade esala.
Girma da iko da ɗaukaka, da daraja da kuma nasara naka ne, ya Ubangiji, gama kome a sama da ƙasa naka ne. Mulki kuma naka ne, ya Ubangiji; an kuma ɗaukaka ka a matsayin kai a bisa duka.
12 Liligi amola muni huluane da Dimadi maha. Di da Dia gasa bagadega, liligi huluane ouligisa. Di da osobo bagade dunu ilia hou gasa bagade hamonanoma: ne dawa:
Wadata da girma daga gare ka suke; kai ne mai mulkin dukan abubuwa. A hannuwanka ne ƙarfi da iko suke don ka ɗaukaka da kuma ba da ƙarfi ga duka.
13 Ninia Gode! Wali ninia Dima nodosa amola Dia hadigidafa Dio amo nodone gaguia gadosa.
Yanzu fa, Allahnmu, muna gode maka, muna kuma yabon ɗaukakar sunanka.
14 Be na amola na fi dunu da Dima bu imunu hamedei ba: sa. Bai ninia gagui liligi huluane amo Di da hidadea ninima hahawane udigili i. Amola ninia Dima iasu amo da Dia liligi fawane ninia Dima bu iaha.
“Amma wane ni, kuma wace ce jama’ata da za mu iya ba ka a yalwace kamar haka? Kome daga gare ka suka fito, kuma mun ba ka abin da kawai ya fito daga hannunka ne.
15 Hina Gode! Di dawa: ! Ninia da ninia aowalali defele, mugululi asi dunu amola degabo misi dunu defele, osobo bagadega lala. Ninia esalebe eso da hedolowane alalolesisu baba defele ba: sa, amola ninia mae bogoma: ne hobeamu hamedei ba: sa.
Mu bare ne kuma baƙi a gabanka, kamar yadda dukan kakanninmu suke. Kwanakinmu a duniya suna kamar inuwa ne, ba sa zuciya.
16 Ninia Hina Gode! Ninia Dia Hadigi Dio amoma nodonanumusa: , Debolo Diasu gagumusa: , amo liligi noga: idafa gilisi dagoi. Be Dia da hidadea amo liligi huluane ninima i, amo huluane da Dia: fawane.
Ya Ubangiji Allahnmu, game da dukan wannan yalwar da ka tanada saboda ginin haikali saboda Sunanka Mai Tsarki, sun fito daga hannunka ne, kuma dukan naka ne.
17 Na dawa: ! Di da dunu huluane ilia dogo amola asigi dawa: su adoba: sa. Di da moloidafa hamobe dunu hahawane ba: sa. Na da moloiwane amola mae hihini, amo liligi huluane Dima i dagoi. Amola na ba: loba, Dia fi dunu goeguda: gilisi, ilia da hahawane udigili iasu Dima gaguli misi.
Na sani, Allahna, cewa kakan gwada zuciya, kakan kuma gamsu da mutunci. Dukan waɗannan abubuwa na bayar da yardar rai da kuma kyakkyawar niyya. Yanzu kuma da farin ciki na ga yadda mutanenka waɗanda suke a nan da yardar rai suka ba ka.
18 Ninia aowalali A: ibalaha: me, Aisage amola Ya: igobe, ilia Hina Gode! Dia fi dunu ilia dogo ganodini Dima mae fisili bagadewane asigima: ne, amola dafawaneyale dawa: su hou noga: le lalegaguma: ne, Dia ilima gasa ima.
Ya Ubangiji Allah na kakanninmu Ibrahim, Ishaku da Isra’ila, ka sa wannan sha’awa a cikin zukatan mutanenka har abada, ka kuma bar zukatansu su yi maka biyayya.
19 Amola nagofe Soloumane da hanaiwane Dia hamoma: ne sia: be nabawane hamoma: ne amola Debolo Diasu amo na da ilegesu momagei, amo gaguma: ne, Dia ema gasa ima.”
Ka kuma ba ɗana Solomon cikakkiyar zuciya don yă kiyaye umarnanka, farillanka da ƙa’idodinka yă kuma yi kome don yă gina ƙasaitaccen gini wanda na riga na yi tanadi dominsa.”
20 Amalalu, Da: ibidi da dunu gilisi ilima amane hamoma: ne sia: i, “Dilia Hina Godema nodone sia: ma!” Amola dunu gilisi huluane da ilia aowalalia Hina Godema nodone wele sia: i. Amola ilia da osoba beguduli, Hina Gode amola hina bagade Da: ibidi elama nodoi.
Sa’an nan Dawuda ya ce wa dukan taron, “Ku yabi Ubangiji Allahnku.” Saboda haka suka yabi Ubangiji Allah na kakanninsu; suka rusuna suka kuma fāɗi rubda ciki a gaban Ubangiji da kuma sarki.
21 Aya esoga, ilia da Hina Godema gobele salimusa: , ohe medole lelegele, dunu ilia moma: ne iligili i. Amola ilia da bulamagau 1,000, sibi gawali 1,000 amola sibi mano 1,000, amo medole lelegele, oloda da: iya gobele sasali. Ilia amolawane, da Godema imunusa: , waini hano gaguli misi.
Kashegari suka miƙa hadayu ga Ubangiji suka kuma miƙa hadayu bijimai dubu, raguna dubu da kuma’yan raguna dubu na ƙonawa gare shi, tare da hadayunsu na sha da sauran hadayu a yalwace saboda dukan Isra’ila.
22 Amaiba: le, amo esoga, dunu huluane da Gode Ea midadi ha: i manu amola waini hano maiba: le, hahawane bagade ba: i. Ilia da Soloumane ema bu enowane hina bagade ilegele sia: i. Ilia da Hina Gode Ea Dioba: le, Soloumane ilia ouligisu dunu hamoma: ne, ea dialuma da: iya susuligi sogaga: la: le, e mogili gagai. Amola Sa: idoge ilia gobele salasu dunu mogili gai.
Suka ci suka sha da farin ciki mai girma a gaban Ubangiji a wannan rana. Sa’an nan suka yarda da Solomon ɗan Dawuda a matsayin sarki sau na biyu, suka shafe shi a gaban Ubangiji don yă zama mai mulki, Zadok kuwa ya zama firist.
23 Amaiba: le, Soloumane da ea eda bagia, Isala: ili fi ilia hina bagade hamoi. E da hina bagade fi amo Hina Gode da hahamoi, amo ouligima: ne, hina bagade hamoi. Soloumane da didili hamosu hina bagade dunu galu. Amola Isala: ili fi dunu huluane da ea sia: nabawane hamosu.
Saboda haka Solomon ya zauna a kujerar sarautar Ubangiji a matsayin sarki a maimakon mahaifinsa Dawuda. Ya yi nasara, dukan Isra’ila kuwa suka yi masa biyayya.
24 Eagene ouligisu dunu, dadi gagui dunu amola Da: ibidi egefelali eno, ilia da Soloumanema mae hagale, hahawane madelagima: ne ilegele sia: i.
Dukan shugabanni da jarumawa, har ma da dukan’ya’yan Sarki Dawuda maza, suka yi alkawari za su yi wa Sarki Solomon biyayya.
25 Hina Gode da hamobeba: le, Soloumane ea hadigi hou da eno Isala: ili ouligisu dunu ilia hadigi hou bagadewane baligi.
Ubangiji ya ɗaukaka Solomon sosai a idon dukan Isra’ila, ya kuma ba shi darajar sarauta yadda babu sarki a Isra’ilan da ya taɓa samu.
26 Da: ibidi da ode 40 agoanega, Isala: ili fi ouligilalusu. E da Hibalonega esala, ode fesualega ouligilalu. Amola Yelusaleme moilai bai bagadega esala, ode33agoanega ouligilalu.
Dawuda ɗan Yesse ya zama sarki a bisa dukan Isra’ila.
Ya yi mulki a bisa Isra’ila shekaru arba’in, shekaru bakwai a Hebron da kuma shekaru talatin da uku a Urushalima.
28 E da da: idafa hamone bogoi. E da bagade gagui galu, amola dunu da ema nodosu. E bagia, egefe Soloumane da ea ouligisu sogebi lai dagoi.
Ya mutu a kyakkyawar tsufa, bayan ya more dogon rai, wadata da girma. Ɗansa Solomon ya gāje shi a matsayin sarki.
29 Hina bagade Da: ibidi ea ouligibi hou, e da muni ouligilalu asili ea bogosu, amo huluane da balofede dunu udiana, (Sa: miuele, Na: ida: ne amola Ga: de) amo ilia meloa dedei ganodini dedene legei.
Game da ayyukan mulkin Sarki Dawuda, daga farko har ƙarshe, an rubuta su a cikin tarihin Sama’ila mai duba, tarihin annabi Natan da kuma tarihin Gad mai duba,
30 Amo dedene legesu da ea ouligisu hou, ea gasa bagade hou, ema doaga: i hou amola Isala: ili amola Isala: ili sisiga: i hina bagade fi ilima doaga: i hou, amo huluane olelesa. Sia: ama dagoi
tare da yadda mulkinsa da ikonsa da yanayin da suka kewaye shi da Isra’ila da kuma dukan masarautai na dukan sauran ƙasashe.

< 1 Hou Olelesu 29 >