< 1 Hou Olelesu 22 >
1 Amaiba: le, Da: ibidi da amane sia: i, “Ninia da goeguda: Hina Gode Ea Debolo Diasu gagumu. Oloda amo da: iya Isala: ili dunu ilia gobele salimu, da goeguda: dialebe ba: mu.
Sai Dawuda ya ce, “Gidan Ubangiji Allah zai kasance a nan, haka kuma bagaden hadaya ta ƙonawa don Isra’ila.”
2 Hina bagade Da: ibidi da sia: beba: le, ga fi dunu huluane Isala: ili soge ganodini esalu, da gilisi. Da: ibidi da ilima hawa: hamosu olelei. Ilia mogili da Debolo Diasu gaguma: ne, igi fofaga: ne fasilalu.
Dawuda kuwa ya umarta a tattara baƙin da suke zama a Isra’ila, daga cikinsu ya sa masu farfasa duwatsu don su shirya duwatsun da aka sassaƙa saboda ginin gidan Allah.
3 Da: ibidi da igogo amola logo ga: su madelagisu liligi hahamoma: ne, ouli bagade gilisi. Amola e da balase dioi defei idimu hamedei, Debolo Diasu gagumusa: i dagoi.
Ya tanada ƙarfe mai yawa don ƙusoshi saboda ƙyamaren hanyoyin shiga da kuma saboda mahaɗai, da ƙarin tagulla fiye da ƙirge.
4 Ea sia: beba: le, Daia amola Saidone fi dunu, ilia da dolo ifa bagohame ema gaguli misi.
Ya kuma tanada gumaguman al’ul masu yawa fiye da ƙirge, gama Sidoniyawa da mutanen Taya sun kawo su wa Dawuda da yawa.
5 Da: ibidi da amane dawa: i, “Na mano Soloumane da Debolo noga: idafa gagumu da defea. Amola osobo bagade fifi asi gala, ilia amo Debolo da mimogodafa dawa: mu da defea. Be Soloumane da goi ayeligi agoane amola buludui galu. Amaiba: le, e da fa: no gaguma: ne, na da hidadea liligi momagemu da defea.” Amaiba: le, Da: ibidi da mae bogole, Debolo guguma: ne liligi bagohame momagei.
Dawuda ya ce, “Ɗana Solomon matashi ne kuma bai gogu ba, kuma gidan da za a gina wa Ubangiji zai zama mai ƙayatarwa ƙwarai, sananne da kuma mai daraja a idon dukan al’ummai. Saboda haka zan yi shirye-shirye saboda shi.” Sai Dawuda ya yi ɗumbun shirye-shirye kafin mutuwarsa.
6 E da egefe Soloumane ema misa: ne sia: ne, e da Isala: ili fi ilia Hina Godema Debolo Diasu gaguma: ne sia: i.
Sa’an nan ya kira ɗansa Solomon ya umarce shi yă gina gida domin Ubangiji, Allah na Isra’ila.
7 Da: ibidi da ema amane sia: i, “Nagofe! Na da Hina Godema nodoma: ne, Ema Debolo Diasu gaguma: ne dawa: i galu.
Dawuda ya ce wa Solomon, “Ɗana, na yi niyya a zuciyata in gina gida saboda Sunan Ubangiji Allahna.
8 Be Hina Gode da na dunu bagohame medole legeiba: le, amola gegesu bagohame hamoiba: le, na da Ema Debolo Diasu gagumu da hamedei sia: i.
Amma wannan maganar Ubangiji ta zo mini, ‘Ka zub da jini mai yawa ka kuma yi yaƙe-yaƙe masu yawa. Ba za ka gina gida domin Sunana ba, domin ka zub da jini da yawa a duniya a idona.
9 Be E da nama amane ilegele sia: i, ‘Dia mano da olofoiwane, Isala: ili fi ouligimu. Bai Na hamobeba: le, ea ha lai dunu da ema hame gegemu. Ema Soloumane dio asulima. Bai e Isala: ili fi ouligisia, Na da Isala: ili fi ilima olofosu hou amola gaga: su imunu.
Amma za ka haifi ɗa wanda zai zama mutumin salama da kuma hutu, zan kuma ba shi hutu daga dukan abokan gābansa a kowane gefe. Za a kira shi Solomon, zai kuma kawo wa Isra’ila salama da natsuwa a zamanin mulkinsa.
10 E da Na Debolo Diasu gagumu. E da Nagofe esalumu amola Na da ea Eda esalumu. Egaga fi da mae fisili, Isala: ili fi ouligilalumu.’”
Shi ne wanda zai gina gida saboda Sunana. Zai zama ɗana, ni kuma zan zama mahaifinsa. Zan kafa kujerar sarautarsa a bisa Isra’ila har abada.’
11 Da: ibidi da eno amane sia: i, “Nagofe! Dia Hina Gode da ali esalumu da defea. E da Ea ilegele sia: i defele, di Debolo Diasu didili gaguma: ne, E noga: le fidimu da defea.
“Yanzu, ɗana, Ubangiji ya kasance tare da kai, bari kuma ka yi nasara ka kuma gina gidan Ubangiji Allahnka, kamar yadda ya ce za ka yi.
12 Amola di da Hina Gode Ea Sema amola hamoma: ne sia: i dedei defele, Isala: ili fi noga: le ouligima: ne, Hina Gode da dima bagade dawa: su imunu da defea.
Bari Ubangiji ya ba ka basira da fahimi sa’ad da ya sa ka shugaba a bisa Isra’ila, saboda ka kiyaye dokar Ubangiji Allahnka.
13 Di da Isala: ili fi ilia Sema amo Hina Gode da Mousesema i, amo huluane nabawane hamosea, di da didili hamomu. Di gasa fili, noga: le hamoma. Amola liligi huluane amoma mae beda: ma.
Ta haka za ka yi nasara in ka mai da hankali ga kiyaye ƙa’idodi da dokokin da Ubangiji ya ba wa Musa saboda Isra’ila. Ka yi ƙarfin hali ka kuma ƙarfafa. Kada ka ji tsoro ko ka fid da zuciya.
14 Be Debolo Diasu gaguma: ne, na liligi gilisi da gadenene gouli 3,000 danese agoane amola silifa 30,000 danese agoane. Amola balase amola gula dioi defei idimu hame gala. Na da igi bagohame amola ifa bagohame momagei dagoi. Be di da eno lamu gala.
“Na sha wahala da yawa don in yi tanadi talentin dubu ɗari na zinariya, talenti miliyon na azurfa, ɗumbun tagulla da ƙarfe da suka wuce ƙirge da katako da dutse saboda haikalin Ubangiji. Za ka iya ƙara su.
15 Dia hawa: hamosu dunu da bagohame gala. Amo da igi fofaga: ne fasisu dunu, igiga diasu gagusu dunu, ifaga diasu gagusu dunu amola medenegini hawa: hamosu dunu bagohame amo da gouli, silifa balase amola gula amoga hawa: hamosu dawa: Defea! Hawa: muni hamoma! Amola Hina Gode ali esaloma!”
Kana da ma’aikata masu yawa, masu fafarshe duwatsu, masu gini da masu aikin katako, da kuma gwanaye a kowane irin aikin
zinariya da azurfa, tagulla da ƙarfe, masu sana’a waɗanda suka wuce ƙirge. Yanzu ka fara aiki, Ubangiji kuma ya kasance tare da kai.”
17 Da: ibidi da Isala: ili fi ouligisu dunu huluane, ili Soloumane fidima: ne sia: i.
Sai Dawuda ya umarta dukan shugabannin Isra’ila su taimake ɗansa Solomon.
18 E amane sia: i, “Hina Gode da olofosudafa dilima i dagoi. E da na fidibiba: le, na da dunu fi amo da musa: ninia soge ganodini esalu, amo huluane hasalasi dagoi. Amola wali dilia amola Hina Gode da amo fi dunu huluane ouligisa.
Ya ce musu, “Ba Ubangiji Allahnku yana tare da ku ba? Bai kuma ba ku hutu a kowane gefe ba? Gama ya ba da mazaunan ƙasar gare ni, ƙasar kuma ta Ubangiji ce da mutanensa.
19 Wali dilia gasaga amola asigi dawa: suga, dilia Hina Gode Ea hawa: fawane hamoma. Dilia da Gode Ea Gousa: su Sema Gagili amola eno liligi amoga dilia Ema nodone sia: ne gadosa, amo Ea diasudafa ganodini ligisima: ne, Debolo Diasu muni gaguma.”
Yanzu fa sai ku sa zuciyarku da ranku ga neman Ubangiji Allahnku. Ku fara ginin wuri mai tsarki na Ubangiji Allah, don ku kawo akwatin alkawarin Ubangiji da kayayyaki masu tsarki na Allah a cikin haikalin da za a gina saboda Sunan Ubangiji.”