< Katwa Nono Katwa 5 >
1 Nanin umong wadiku unan yinusa uyenu lisame wadi Hananiya nin wani me Sarfatu. Amini wa lewu kunen me.
To wani mutum mai suna Ananiyas tare da matarsa Saffiratu, shi ma ya sayar da wata mallakarsa.
2 Amini wa ceu imong ikubu ilena alewe kunen gye. anin daa nmin kagisingyekiti nono kadura. Uwani me wang wayinin asuu nanin,
Da cikakken sanin matarsa ya ajiye sashi daga cikin kuɗin don kansa, ya kuma kawo sauran ya ajiye a sawun manzanni.
3 Bitrus nin woro gye. “Hananiya bara yangyari shetan pira kibinai fee uminin taa Ufunu Ulau kulapi. bari yangya ri taa uminin su imong ine? Uceu imong ikubu kitife kitene ni lemon na ulewe kunen fie na una nari ikube vat baa.
Sai Bitrus ya ce, “Ananiyas, ta yaya Shaiɗan ya cika zuciyarka haka da ka yi wa Ruhu Mai Tsarki ƙarya ka kuma ajiye wa kanka sauran kuɗin da ka karɓa na filin?
4 Kubi na iwadi isa lewe kunene ba, kunfere wadi ba? Na una lewe, na ikube wadi nacara fere ba? Ani bara yangyari taa uma su imong inazan ilele? Aina arikari urusuzo nari ba, Kutelle ri udi cinu urusuzu gye.
Ba naka ba ne kafin ka sayar da shi? Bayan da ka sayar da shi kuma, kuɗin ba naka ba ne? Me ya sa ka yi tunanin yin irin wannan abu? Ba mutum ne ka yi wa ƙarya ba, Allah ne ka yi masa.”
5 Dana Hananiya lanza timape atin na adeu kutin akuu camcam. Vat alena ilanza ilemong na ise Hananiya ku tin ilanza fiu kang.
Da Ananiyas ya ji wannan, sai ya fāɗi ya mutu. Sai babban tsoro kuwa ya kama duk waɗanda suka ji abin da ya faru.
6 Uzaman tina idaa iyira libe idikasa.
Sai samari suka zo gaba, suka naɗe gawarsa, suka fitar da shi suka je suka binne.
7 Kubi nikoro itat ame uwani me pira, na awa yiru ilemong na ise ba.
Bayan kusan awa uku, sai matarsa ta shigo, ba da sanin abin da ya faru ba.
8 Bitrus nin nuna gye ikubu ilena ulesume damun anin tiringye.”Benli, ligang nikubere ina lewu kunengye? Aminin wa belin nenere ilemong na tina lewu kunengye.
Bitrus ya tambaye ta ya ce, “Gaya mini, kuɗin da yake da Ananiyas kuka sayar da filin ke nan?” Ta ce, “I, haka ne muka sayar.”
9 Bara nanin Bitrus nin woro gye,”vat mine suu imong inanzan! Anin na bea, yinna irusuzu Ufunu Ulau Cikilari! Lanza! ulanza ucin nazamang alena inuzu kasu cikilari fea? idin das kibulun gye, ima yiru fii udu das tutun.
Bitrus ya ce mata, “Ta yaya kuka yarda ku gwada Ruhun Ubangiji? Duba! Sawun mutanen da suka binne mijinki suna bakin ƙofa, za su kuwa ɗauke ki zuwa waje ke ma.”
10 Nanin molu kubi ba Sarfatu tin na adiu kutin libe na bunu Bitrus. Angyene pira yene gye adio libe tutun iyira libea itin idi kasu kupopo kisek lese.
Nan take ta fāɗi a ƙafafunsa ta mutu. Sai samarin suka shigo ciki, suka kuwa same ta matacciya, suka ɗauke ta suka kai ta waje suka binne ta kusa da mijinta.
11 Vat anin yinu sauyenu nanya Urshalima laza fiu kang, bara nilemong na Kutelle su Hananiya nin Sarfatu ku. kogya na lanza ile imongye lazan fiu kang.
Babban tsoro ya kama dukan ikkilisiya da kuma duk wanda ya ji game da abubuwan nan.
12 Kutelle suu kata ka zikiki nanya na cara nono kadura me ninin anit yino kidere ilemon na iwa din dursuzu anit. Vat ananyinu sa uyenu tinna tina zursuzu kolome liri nanya kuti lira kika na idin yici nin lisa Solomo perch.
Manzannin suka yi ayyukan da alamu masu banmamaki masu yawa a cikin mutanen. Dukan masu bi kuwa sukan taru a Shirayin Solomon.
13 Vat anite alena iyina nin Yesu ba lanza ifeu anan yinusauyene. Bara nanin anit alele leu ubun lanzu fiu nananyinu sauyenu.
Ba wanda ya yi karambanin shiga cikinsu, duk da haka mutane suna girmama su ƙwarai.
14 Among anit nin awni tin na iyina nin Cikilari Yesu, inin munu atii nin nananyinusauyenu.
Duk da haka, maza da matan da suke gaskata ga Ubangiji sai ƙaruwa suke, suka kuma ƙaru a yawa.
15 Bara nanin taa, anite tinna dasu nin na tikunu kitene libau danna inin nonkuzo nanin kupia nin nanin andi kuyulin Bitrus na dudo nanin inan shino ti konumine.
A sakamakon haka, mutane suka kawo marasa lafiya a tituna suka kwantar da su a kan gadaje da tabarmai domin aƙalla inuwar Bitrus za tă bi kan waɗansunsu yayinda yake wucewa.
16 Anit gbardan nuzu ni gbirin Urshalima daa kiti nono kata. Inanin wadasu nin nanan tikonu kiti minenin nalena ufunu na gwerganu kifo nanin. Kutelle mini wa shin nanin tikonu mine.
Jama’a ma suka tattaru daga garuruwa kewaye da Urushalima suna kawo marasa lafiyarsu da kuma waɗanda mugayen ruhohi suke damun su, dukansu kuwa suka warke.
17 Aprist adidewe vat nin nale na iwadi ligowe nin na Sandikiwa iwa di ligo mine inin lanza ayi nin nono katawe.
Sai babban firist da dukan abokan aikinsa, waɗanda suke na ƙungiyar Sadukiyawa suka cika da kishi.
18 Bara nanin inin taa anan sun caa kiti lira ikifo nono kataa we inanin watii nanin nanya kuti licin.
Suka kama manzannin suka sa su a kurkukun da ake sa kowa da kowa.
19 Nin kitik anan kadura Kutelle daa atina apuno kiti licin atina anutuno nono Kutelle nutuno nanin das! nin nanin unan kadura Kutelle woro
Amma da dare wani mala’ikan Ubangiji ya buɗe ƙofofin kurkukun ya fitar da su.
20 nono kadure, “can udu kiti lira ibeling anite kadura tucu lai usalin ligang.
Ya ce, “Ku je ku tsaya a filin haikali ku sanar wa mutane cikakken saƙon wannan sabon rai.”
21 Nin lanzu nanin itinna ipira nanya kutin lirainin tin na dursuzu anit kitenen Yeesu tutun. Nin nanin ku Prist kudiawe nin na lena iwa di ligowe ipitrino a Yahudawe. Ligowe nin na dide na Israila. Nin kidun na ipitirino ligowe, inin tuo apolise kuti licingye inan nutuno nono kadure.
Da gari ya waye, sai suka shiga filin haikali, yadda aka faɗa musu, suka kuwa fara koyar da mutane. Sa’ad da babban firist da abokan aikinsa suka iso, sai suka kira Majalisa gaba ɗaya dukan dattawan Isra’ila, suka kuma aika kurkuku a zo da manzannin.
22 A me ulena awa di unan kutii licin gye yene nono kata we dikub. Nin nanin intin ikwilla udu kiti na didemine ulire.
Amma da dogarawan suka iso kurkukun, ba su same su a can ba. Saboda haka suka dawo suka ba da labari, suka ce,
23 “Ti yene kuti licin wa kunlun kan anan sungadi wa yisin kitiy. Vat nin nanin dana tipira ti kifo anit ane tinanin se kutiye mmpono tinanin dira nanin kuti licin gye.
“Mun iske kurkukun a kulle sosai, da masu gadi suna tsaye a bakin ƙofofin; amma da muka buɗe su, sai muka tarar ba kowa a ciki.”
24 Dana ude na kaptin kutii lira nin na Prist lanza nani, inanin wa nibinai mine tin na ni bunkurno, ilanza umamaki iyizari imon ne mati nanin.
Da jin wannan labari, sai shugaban masu gadin haikali da manyan firistocin suka ruɗe, suna tunanin abin da wannan al’amari zai zama.
25 Umong nin da ada belle nanin “latizani! ai nene anit ane na ina ti nanin kutii licingye inanin yisin nanya Kutin lira inanin din dursuzu anite.
Sai wani ya zo ya ce, “Ga shi! Mutanen da kuka sa a kurkuku suna tsaye a filin haikali suna koya wa mutane.”
26 Nanin ukaptin bkuti lira nuzu aduo kutin lira nin nanan kataa me, ina wa danin nono ktawe kutii ma wucuwucu mine. Nanin ma, na iwasu nanin ti kanci b. bara iwa laza fiu anite ma molu nanin nin na tala.
Da wannan, shugaban ya tafi tare da dogarawansa suka kawo manzannin. Sun kawo su amma fa ba ƙarfi da yaji ba, don suna tsoro kada mutane su jajjefe su da duwatsu.
27 Nin kidun ukaptin nin nanan kataa me daa nin nono katawe kuti mawucuwucu, inanin wa tii nanin iyisin mmbung nanite nanya kutii licin gye nin nanin ku Prist kudewe tirino nanin
Da suka kawo manzannin, sai suka sa su suka bayyana a gaban Majalisar don babban firist ya tuhume su.
28 Anin woro nanin,”Ti belin minu na iwa su madursuzu nin lisa Yesu b. inanin nari ulanzun liru bit, inanin dursuzo anite vat nanye Urshalima kitene me. Nin linbung, inanin duro anit nafo arikari dinin kulapi inkulme!
Ya ce, “Mun kwaɓe ku da gaske kada ku ƙara koyarwa cikin wannan suna, duk da haka kun cika Urushalima da koyarwarku, har ma kuna so ku ɗora mana laifin jinin mutumin nan.”
29 Bara nanin Bitrus, lirina mmemoku nono katawe woro,”Tima lanzu uliru ule na Kutell benle nari ti su, na ilemon na anit benle nari ti su ba!
Bitrus da sauran manzannin suka amsa suka ce, “Dole ne mu yi wa Allah biyayya a maimakon mutane!
30 Ai anigyere na molu Yesu ku nin kotigye nakusa kitene kuca koneVat nanin Kutelle kona acif bit na rugye na fea gye amini idinin lai tutun nin kidun na ana kuu.
Allahn kakanninmu ya tā da Yesu daga matattu, wanda kuka kashe ta wurin ratayewa a bisan itace.
31 Kutelle na antin Yesu ku nin bun nin kogy. Ana tiigye asu nari utucu nin su umulkibit. Amini na tii nanar ti cin kulapi. Bara anin shawa nin kulapi bit
Allah ya ɗaukaka shi zuwa hannun damansa a matsayin Yerima da Mai Ceto don yă kawo tuba da gafarar zunubai ga Isra’ila.
32 Tidin belu anit kitene ni lemong gyere na ina se Yesu ku. Ufunu Ulau ulena Kutelle na ninar, yinna ule ulire kiden ahri.
Mu shaidu ne ga waɗannan abubuwa, haka kuma Ruhu Mai Tsarki, wanda Allah ya ba wa waɗanda suke yin masa biyayya.”
33 Dana anan ma wucuwucu lanza nanin, inanin wa lanza ayii kan nin gyinu, inanin wa cinu umolu nanin
Da suka ji haka, sai suka yi fushi suka so su kashe su.
34 Bara umong unit wa diku lisa me Gamaliyal. Ame ma wa di owa rum nanya na Farisawa. Ana dursuzo anit ma dudu na Yahudawe, vat a Yahudawe din lanzu infiu m, anin fitananya kuti mawucuwucu aworo, inutun nono kaduro inutun nanin udas nin kubi baat.
Amma wani Bafarisiyen da ake kira Gamaliyel, wani malamin doka, wanda dukan mutane ke girmamawa, ya miƙe tsaye a Majalisar ya umarta a fitar da mutanen waje na ɗan lokaci.
35 Nin kidung, itina inutuno nono kadura udas, amini wa beling usaran anan mawucuwuce,”Nuana nin Israila na ti su uhankali nin nilemon na tima su anite alele,
Sa’an nan ya yi musu jawabi ya ce, “Mutanen Isra’ila, ku yi kula da kyau da abin da kuke niyyar yi wa mutanen nan.
36 Nin nakus kidung, umong lisame wa di Tidawus awa su kulapi. Amini wa beling anit ame unit ucinari, anin akut ku tocun dofingye. Inanin wa molugy, vat anit alena iwa din dortugye tin mala kiti. bara nanin na iwa yinin isu ilemon ana yinin amsu ba.
Kwanan baya, Teyudas ya ɓullo, yana cewa wai shi wani mutum ne, kuma wajen mutane ɗari huɗu suka bi shi. Aka kuwa kashe shi, dukan masu binsa kuwa suka watse, kome ya wargaje.
37 Nin kidung nani, kubi kone na iwa nyerti tisa nanit na ima su, umong lisa me Yahuda, kusaring ka gbirin Galili ta kulapi amini wa tii anit idofingye. Bara nanin iwa molugye vat anit alena iwadin dortugye mala kiti kap udu nitiniti.
Bayansa, Yahuda mutumin Galili ya ɓullo a kwanakin ƙidaya, ya jagoranci mutane cikin tawaye. Shi ma aka kashe shi, dukan mabiyansa kuma aka watsar da su.
38 Nene in beling minu: Na lanza anite le ukule ba! Cinon nanin! Inbenle nanin bara, andi imong ilena idinsusu inuzu kitin nitar, umong ma tii nanin icin, Inanin ima diu.
Saboda haka, a wannan batu na yanzu, ina ba ku shawara. Ku ƙyale mutanen nan! Ku bar su su tafi! Gama in manufarsu ko ayyukansu na mutum ne, ai, zai rushe.
39 Andi Kutelleri taa nanin isu ile imone, na iwagya iwatina nanin use ba, bara nanin ima na se idin suugaba nin Kutele ri! Among nanya wucuwucu yina nin liri Gamalial.
Amma in daga Allah ne, ba za ku iya hana waɗannan mutane ba, za ku dai sami kanku kuna gāba da Allah ne.”
40 Inani wa yiccila nono kadure nanya, ikpizo nanin. Anan mawucuwucu nin kpada nani na iwa dursuzo anit kitenen Yesu tutun ba inin cino nani.
Jawabinsa ya rinjaye su. Suka kira manzannin suka sa aka yi musu bulala. Sa’an nan suka kwaɓe su kada su ƙara magana a cikin sunan Yesu, suka kuma bar su suka tafi.
41 Nono kadure cino kiti ma wucuze, nin liburi libo kan, bara i wa yiru Kutelle angtina nanin kan nin ni nanite icin bara udortu Yesu
Manzannin suka bar Majalisar, suna farin ciki domin an ga sun cancanta a kunyata su saboda Sunan nan.
42 Kolome liri nin kidun nono kadura pira kutin lira nin ni lari nanit inanin wa libun indursuzu nanite ai Yesu unaere Christe.
Kowace rana, a filin haikali da kuma gida-gida, ba su fasa koyarwa da kuma shelar labari mai daɗi cewa Yesu shi ne Kiristi ba.