< Katwa Nono Katwa 16 >

1 Bulus nin sila yah udu nigbiri Deber nin Listria inanin wa gwin anan yinu sauyenu kikane. Umong unan yinnu sausalin yenu lisa me wadi Timintawus awa din nan nya Listra. Uname wadi kuYahudawari yinnu sauyenu, ninnanin uchifme wadi ku Helinawari.
Bulus ya kuma isa Darbe da Listira, in da akwai wani almajiri mai suna Timoti a wurin, dan wata Bayahudiya wadda ta ba da gaskiya; ubansa kuwa Baheline ne.
2 Anan yinnu sauyenu nan nya Listra nin Iconium ibelle imong chine kite nen Timintawus,
Ana maganar kirki a kansa ta bakin 'yan'uwa da ke Listira da Ikoniyan.
3 ame Bulus ita nin su uworu ayiru Timintawus ku nin ghe, anin pira niti niti, ma nin su Timintawus ukachiy. Awa su nanin bar a Yahudawa na iwa di niti niti inan sere Timintawus, bar iwa yiru uchif me ku Heliniyawari na awa sughe ukaciya ba.
Bulus ya yi wa Timoti kaciya, domin yana so su yi tafiya tare, domin kuma saboda Yahudawan da ke wurin, sun san cewa ubansa Baheline ne.
4 Nin nanin ame Timintawus nin Bulus ah Sila, inanin wa chinu nigbiri nigbiri. Ko kame ka gbiri na iwa piru iwa belin anan yinu sauyenu tidokoki to na anan kadura nin na kune na yinin mu nan nya Urshalima.
Suna shiga cikin biranen, suna yi wa iklisiyoyi gargadi da su yi biyayya da umurnan da Manzanni da dattawa suka rubuta a Urushalima.
5 Inanin wa bun anan yinnu sauyenu nan nya ni gbiri isu uyinu nin Chikilari Yesu, nin nanin kolome liri anit wa ti anan yinnu sauyenu
Bangaskiyar iklisiyoyi kuwa ta karu, ana kuma samun karuwa na wadanda suke ba da gaskiya kowace rana.
6 Bulus nin nanan chinme wa kata udu ka gbiri Pirigia nin Galantia, bar na Ufunu Ulau wa naza nanin nin lirunu nan nya ka gbiri Asia.
Bulus da abokan aikin sa sun shiga cikin lardin Firigiya da Galatiya, tun da Ruhu Mai Tsarki ya hana su wa'azin kalmar a cikin yankin Asiya.
7 Inanin wadak ligan kusarin Mysia, nin nanin iwa dinin su ido kusarin arewa nan nya kagbiri Bitania, kika ne tutun Ufunu Ulau Isa wantina nanin udu kika ne.
Sun zo kusa da Misiya, da nufin shiga cikin Bitiniya, Ruhun Yesu ya hana su.
8 Ninnanin itinna gnah udu kusarin Misia nin dak kusarin Troa, ka gbiri ka na ka di kusa nin kurawa ku diya
Da suka ratse ta cikin Misiya, sai suka shiga birnin Taruwasa.
9 Ninkitik kane Bulus wa ti amoron yenju kiti amini wa yene umong unit kusarin Macidonia. Amini wa din yinchin Bulus anin woro,”da kiti bite uda bun nari! Masidoniah”.
Bulus ya ga wahayi cikin dare, wani mutumin Makidoniya na kiransa, yana cewa. ''Ka zo Makidoniya ka taimake mu''.
10 Dana awa yene ammoro yenju kiti titinna ti fita ti gna udu Masidonia, bar tiwa yinnin Kutellẹ. ari yichila nari tidi belin tipipin ti pese chine kikane.
Bulus, da ganin haka, ya kama hanya zuwa Makidoniya, da tunanin Allah ne ya ke so su kai wa mutanen Makidoniya bishara.
11 Inani wa chin kusarin troas ipira ujigirgin mmen, ikata udu Samothra, lirin linbe iduru kagbiri Neapolis.
Da barin Taruwasa, Bulus da kungiyarsa sun shiga jirgin ruwa zuwa Samutaraki, da gari ya waye kuma sun tafi Niyafolis;
12 kikane tichino Neapolis tinin da Philipia. Ka gbiri wa dinin apani kan nan nya Masodonia, kika na a Romawa diku. Tiwa ti ayiri kan nan nya Philipi.
Daga nan kuma suka tafi Filibi, birni na Makidoniya, mai muhimmanci ne a yankin Roma, in da mun yi zango kwanaki da dama.
13 Inwui na sabbath tinuzu udas ka gbiri ti do kusarin kuraw. Lanza umon unit woro Ayahudawa ase pitrno kidawo kikane itan lira. Dana tidur, ti yene amon awani pitirno kidawo anan talira, ti tinna ti so nan ghinu, tinin belle nanin ulirun Yesu.
Ranar Asabaci mun je kofar gari, gefen rafi, da tunanin samun wurin addu'a. Mun zauna mun kuma yi magana da matan da sun taru a wurin.
14 Umon uwani wadiku lisa me Lidiy, awada nan nya na wanane na iwa din latiszu Bulus ku. ka gbiri wani une wadi Thiatira, awa din lesu na lutuk, nin zazunu Kutellẹ. Kutellẹ wa tighe a lanza uliru ulena Bulus wa di nbel, amini wa yinin m.
Wata mace mai suna Lidiya, 'yar kasuwa ce a birnin Tiyatira, mai bautar Allah ce, ta saurare mu. Ubangiji ya bude zuciyarta, ta mai da hankali ga maganar da Bulus ke fadi.
15 Dana Bulus nin Sila isu Lidia ubaptisma, nin nale na iwasosin gam, amini wabellin nar, “adi yerda men dinin unan fiwu Ketellẹ ari, piran ganin iso ku.” dana abelle nari nanin ti tinna tisọ ingame.
Sa'anda da aka yi mata Baftisma tare da mutanen gidanta, ta ce da mu, “Idan kun dauke ni mai bautar Allah, ku zo gidana ku zauna.” Sai ta rinjaye mu.
16 Inlon liri, dana ti wa chini uduk kika na anit sa pitirno kidawo isun lir, timini wa zuro nin kabura ulena awa di ubaiwa. Awadinin ifunu unanzan [agergenu] ulena uwa din nizighe likara yenjun bunkiti nanit. Anit wa biza ikubu kitin na lena iwadi adide kubur, nin belin nanin ilemon naima senanin.
A daidai wannan lokaci, muna tafiya wurin addu'a, wata yarinya mai ruhun duba ta hadu da mu. Iyayen gijinta na arziki da ita sosai.
17 ko kubure wadin dọrtu Bulus nin nanan chin me, achin jertiza,”ale anite din durtu Kutellẹ kona akatin usaura natellẹ nin likara! Idin dursuminu tibau tona Kutellẹ ma bolu minu.
Tana bin Bulus, tare da mu, tana fadi da murya mai karfi cewa, ''Wadannan mutanen, bayin Allah mafi daukaka ne, suna sanar maku hanyar ceto ne''.
18 Kubure wa liubun dọrtunanin nayiri gbardan, Udak ligaghe Bulus ayime nana ka, antina akwila yene kubure anin woro u funu unanzaghe ulena wadi nan nya kubure. Anin belle, Nan nya lisan Isa Christi nuzu udas uchin kuburakone! Sa umọlu kubi ufunu unanzaghe tin na achino kubure.
Ta dauki kwanaki tana haka. Amma Bulus ya yi fushi da ita ainun, ya juya ya umarci ruhun, ya ce, ''Na umarce ka, ka rabu da ita a cikin sunan Yesu Almasihu''. Ruhun ya yi biyayya ya rabu da ita nan take.
19 Adide kubura kone yeni na adunan sesu nanin nikububa bar na awangha a su tiyenju bun kiti nanite ba, bar nanin nibinai mine nana. Itinna ikifo bulus nin Sila inin yira nani udu kitik nanit nbun nanan nago ka gbiri.
Da iyayengijinta suka ga cewa hanyar shigar kudinsu ta toshe, sai suka kama Bulus da Sila, suka ja su cikin kasuwa suka kai su gaban mahunkunta.
20 Adide kubura kone da nin gninu ubun nago kagbiri inin woro nanin, “Anit alele a Yahudawari, idin fizu nibinai nanite nan nya ka gbiri bit kan.
Da suka kai su Kotu, suka ce, ''Wadannan mutane Yahudawa ne, suna kawo tashin hankali a birninmu.
21 Idin dursuzu nari tidoka tona arik a Roman yirmuba!
Suna koyar da abubuwa da ba su karbuwa a gare mu, balle mu aikata, a matsayinmu na Romawa.”
22 Anit gwar dofuno alena iwa kifo an Barnabas nin Sila nin liru kinu, itina fonanin. Ago na Romawa ta a sojoje ijera alituk nan Bulus nin Sila inin kwizo nani nin tishon.
Sai jama'a gaba daya sun tayar wa Bulus da Sila; alkalan kuma sun yage rigunansu, sun ba da umarni a duki Bulus da Sila da bulala.
23 Nin nanin asojoje tinna ikwizo Bulus nin Sila nanza kan nin tishon. Dana imala kwizu nanin yira nanin shintino nan nya kuti lichin. Inin woro unan yenju kuti lichinghe ati iyizi me kan kiti mine bar iya nuzu udas.
Bayan dukan, an jefa su Bulus a kurkuku, an ba mai tsaron kurkukun umurni ya kulle su da kyau, kada su gudu.
24 Dana unan lura kuti lichinghe lanza nanin atinna atere Bulus nin Sila anin shintino nanin kuti lichin kun nan nya. Kikane, ata nanin iso kutin inin nakwa abunu mine. anin tere abunu mine nin gna likara kitik nacha, bar bulus nin sila wa ghe ichanchana nin na bunumine ba.
Shi kuma ya yi hakanan, ya sa masu sarkoki a kafafun su, kamar yadda aka umurce shi.
25 ghen kitik, Bulus nin Sila iwa tinin nin zazunu Kutellẹ nin su navu. Amon anan kuti lichinghe wa tinin lanzu nanin.
Da tsakar dare, Bulus da Sila suna yin adu'a, su na raira wakoki ga Allah, sauran 'yan sarkar su na jin su.
26 kwak kutin tinnan zunu ka. Bar uzunu kuti, kuti lichinghe tina kupuno kidawo nghan na bunu nanan lichighe tin na ibuntu.
Nan da nan sai ga wata girgizar kasa, wadda ta sa ginshikan kurkukun sun kadu, nan da nan kofofin kurkukun sun bude, 'yan sarka kuma, sarkokin su sun karkatse.
27 Unan kata kuti lichinghe yene kuti lichin puno kidawo bar uzunu kiti. Awa yenefo anan lichin nuzu ichuo kap. nin yenu nanin a tinna anutuno litan achina molu litime, bar awa yinin ago ka gbiri ma chinghe blin lai ba andi anan lichinghe nuzu ichuo.
Mai tsaron kurkukun ya tashi daga barci ya ga kofofin kurkukun a bude, ya zaro takobi, zai kashe kan sa, a tunanin sa, 'yan sarkar sun gudu.
28 Bulus yene unan kata kuti lichin ghe a tin na a kalan teat ajartina nin ghe,”Na uwa molu litife ba
Amma Bulus ya ta da murya da karfi, ya ce, ''kada kayi wa kanka barna, domin dukan mu muna nan''.
29 Unan kata kuti lichin jartina ninmon ida nighe ufitinla mas anan yene alenghe na udu nan nay kuti lichin. Nin ketizu kidawa nin fiu, amini wa diu inbun Bulus nin Sila.
Mai tsaron kurkukun ya aika a kawo fitila, ya shiga ciki a gurguje da rawan jiki, ya fadi a gaban Bulus da Sila,
30 Anin nutuno Bulus nin Sila udas kuti lichin anin tirino nanin:”Ulai mine dondon, yari men basu inan sẹ ubale?”
ya fitar da su waje ya ce, ''Shugabanni, me ya kamata in yi domin in tsira?''
31 Inin kwanghe, “Yino nin Isa unan Ugo, fe nin kilari kap ma sẹ ubolu.
Sun ce masa, ''ka ba da gaskiya ga Yesu Ubangiji, da kai da gidan ka, za ku sami tsira''.
32 Kikane Bulus nin Sila belinghe nghari Isa kitime nin ko ngha kilarime kap.
Bulus da Sila suka fada masa maganar Ubangiji, tare da iyalinsa.
33 Kikanere unan kata kuti licbinghe kusu nanin niti shaltizumine, nin kani kitik nin kitikke. Kikanere Bulus nin Sila sughe ubaptiszima ame nin kilarime.
Shi mai tsaron kurkukun ya dauke su cikin daren, ya wanke raunukansu, an kuma yi masa Baftisma nan da nan tare da iyalinsa.
34 Kikanere unan kata lichinghe yira Bulus nin Sila udu nan nya game anin nananin imonli ili. Ame nin kilarime wa laza liburi libo kan bar inin yinna sauyenu nin Kutellẹ.
Ya kai Bulus da Sila gidansa, ya ba su abinci. Murna ta cika gidan mai tsaron kurkukun, domin iyalin sa duka sun ba da gaskiya ga Allah.
35 Nin shantu kitin kuwi, adide benle among asojoji ido kiti kuti lichinghe ibelin unan kata kuti lichin,”Achin awaba lichi ighe nene!”
Da gari ya waye, alkalai sun ba da sako a saki Bulus da Sila.
36 Dana unankata lichin lanza nani, atinna abele bulus ku,”Adideh ka gbiri worai nchin minu ighah. CBar nanin anin nabe chinon kuti lichinghe nene inin gah nan nya kibinai kibo!”
Mai tsaron kurkukun kuwa ya sanar wa Bulus wannan magana ta alkalan, saboda haka ya ce wa Bulus, ''Ku tafi cikin salama''.
37 Ame bulus nin belle unan kata kuti lichingh, “Adide kagbiri woro anit i kwizu nari ibun nanit, ninnanin arikima Aromawere, inanin na ti nari kuti lichi. Nene idinun su inutun nari sa ubenlu nanit ka gbiri! Na arik yin ba! Sai tiyene ago ka gbiri da ida nutuno nari ninlitimine nan nya kuti lichinghe.”
Amma Bulus ya ce masu, “Sun yi mana duka a fili a gaban mutane mu da muke Romawa, ba a kashe mu ba, sun kuma sa mu a kurkuku; suna koran mu a asirce? Su zo da kansu su fitar da mu.
38 Nin nanin asojoji tinna idi bellin ago kagbiri ilemon na Bulus belle. Dana ago kagbiri lanza an Bulu nin Sila Aromawari itinna lanza fi, bar iwa ti imon inanzan.
Masu tsaron kurkuku sun mayar da maganar Bulus ga alkalan, wanda ya sa sun firgita, da jin cewa Bulus da Sila Romawa ne.
39 Nin nanin ago kagbiri tinna ida woro Bulus nin Sila igaparta nanin ilemon na isu nanin. Ago ka gbiri nutuno nanin nan nya kuti lichin ini belle nanin ichin anin ka gbiri.
Alkalai da kansu sun zo sun roki Bulus da Sila; da suka fitar da su daga kurkukun, sun ce wa Bulus da Sila su bar birnin.
40 Dana Bulus nin Sila chino kutin lich, itinna pira igan Lidiay. Kikane ise ghe ame nin amon anan yinu sauyenu. Ma inin na anan yinu sauyenu likara kibinai nin yinnu nin Is, kikanere anan kadura chino ka gbiri Philipia.
Da hakanan ne Bulus da Sila suka fita daga kurkuku, sun je gidan Lidiya. Da Bulus da Sila sun ga 'yan'uwa, sun karfafa su, sa'annan suka bar birnin.

< Katwa Nono Katwa 16 >