< Job 4 >
1 Respondió Elifaz el temanita y dijo:
Sai Elifaz mutumin Teman ya amsa,
2 Si alguien tratará de hablarte una palabra, ¿será molestia para ti? pero ¿quién es capaz de evitar decir lo que está en su mente?
“In wani ya yi maka magana, za ka ji haushi? Amma wa zai iya yin shiru?
3 En verdad, has ayudado a los demás y has fortalecido las manos débiles;
Ka tuna yadda ka yi wa mutane da yawa magana, yadda ka ƙarfafa hannuwa marasa ƙarfi.
4 El que estaba cerca de caer ha sido animado por tus palabras, y has dado fuerza al que está por caer.
Maganarka ta ƙarfafa waɗanda suka yi tuntuɓe; ka ƙarfafa gwiwoyin da suka rasa ƙarfinsu.
5 Pero ahora ha venido sobre ti y es un cansancio para ti; Te conmueve y tu mente está turbada.
Amma yanzu wahala ta zo maka, sai ka karaya; wahala ta sa ka rikice.
6 ¿No es tu temor de Dios tu apoyo y tu forma de vida recta tu esperanza?
Ashe bai kamata ka dogara ga Allahnka ba, amincinka kuma yă zama begenka?
7 ¿Alguna vez has visto la destrucción llegar a un hombre recto? ¿O cuándo fueron destruidos los temerosos de Dios?
“Ka duba ka gani yanzu. Wane marar laifi ne ya taɓa hallaka? Ko an taɓa hallaka masu adalci?
8 Lo que he visto es que aquellos que han sembrado los problemas, y el mal plantado, obtienen lo mismo para sí mismos.
Na kula cewa waɗanda suke huɗa gonar mugunta, da waɗanda suke shuka mugunta, su ne suke girbe mugunta.
9 Por el aliento de Dios la destrucción los toma, y por el viento de su ira son destruidos.
A sa’a ɗaya Allah yake hallaka su, cikin fushinsa yakan hallaka su.
10 Aunque el ruido del león y el sonido de su voz pueden ser ruidosos, los dientes de los leones jóvenes son quebrantados.
Zakoki suna ruri suna gurnani; duk da haka an karya haƙoran manyan zakoki.
11 El viejo león llega a su fin por necesidad de comida, y los cachorros de la leona van deambulando en todas direcciones.
Zakoki suna mutuwa domin ba dabbar da za su kashe su ci,’ya’yan zakanya kuma sun watse.
12 Una palabra me fue dada en secreto, y el sonido de ella llegó a mis oídos,
“Asirce aka gaya mini maganan nan, da ƙyar kunnuwana suka iya ji.
13 Tuve una pesadilla cuando el sueño profundo llega a los hombres,
Cikin mafarki da tsakar dare, lokacin kowa yana zurfin barci, na sami saƙon nan.
14 El temor se apoderó de mí, y mis huesos estaban llenos de problemas;
Tsoro da fargaba suka kama ni har duk ƙasusuwan jikina suka yi ta rawa.
15 Y una respiración se movía sobre mi cara; el cabello de mi carne se endureció.
Wani iska ya taɓa mini fuska, sai tsigar jikina ta tashi.
16 Algo estaba presente ante mí, pero no pude verlo claramente; había una forma ante mis ojos: una voz tranquila llegó a mis oídos, diciendo:
Ya tsaya cik, amma ban iya sani ko mene ne ba. Wani abu ya tsaya a gabana, na kuma ji murya.
17 ¿Puede el hombre ser recto ante Dios? ¿O un hombre sea limpio ante su Hacedor?
‘Ko zai yiwu mutum yă fi Allah adalci, ko kuma mutum yă fi wanda ya halicce shi tsarki?
18 En verdad, no pone fe en sus siervos celestiales, y ve error en sus ángeles;
In Allah bai yarda da bayinsa ba, in ya sami mala’ikunsa da laifi,
19 ¡Cuánto más los que viven en casas de barro, cuyas bases están en el polvo! Serán destruidos por la polilla;
to, su wane ne mutane masu zama a gidan da aka yi da laka, waɗanda da ƙura aka yi harsashensu, waɗanda za a iya murƙushe su kamar asu!
20 Entre la mañana y la tarde están completamente destruidos; Llegan a su fin para siempre, y nadie toma nota.
Tsakanin safe da yamma mai yiwuwa ne ragargaza su; farat ɗaya, su mutu har abada.
21 Si se les tira la cuerda de la tienda, ¿acaso no llegan a su fin y sin sabiduría?
Ba a tuge igiyar tentinsu, don su mutu ba tare da hikima ba?’