< 42 >

1 Então Job respondeu Yahweh:
Sa’an nan Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
2 “Eu sei que você pode fazer todas as coisas, e que nenhum propósito seu pode ser contido.
“Na san cewa za ka iya yin dukan abubuwa; ba wanda zai iya ɓata shirinka.
3 Você perguntou: 'Quem é este que esconde conselhos sem conhecimento?'. Portanto, eu pronunciei aquilo que não entendia, coisas maravilhosas demais para mim, o que eu não sabia.
Ka yi tambaya, ‘Wane ne wannan da ya ƙi karɓar shawarata shi marar ilimi?’ Ba shakka na yi magana game da abubuwan da ban gane ba, abubuwan ban al’ajabi da sun fi ƙarfin ganewata.
4 Você disse: 'Escute, agora, e eu falarei'; Eu te questionarei, e você me responderá”.
“Ka ce, ‘Saurara yanzu, zan kuma yi magana zan tambaye ka, kuma za ka amsa mini.’
5 Eu tinha ouvido falar de você pela audição do ouvido, mas agora meu olho te vê.
Kunnuwana sun ji game da kai amma yanzu na gan ka.
6 Portanto, eu me abomino, e arrepender-se na poeira e nas cinzas”.
Saboda haka na rena kaina na kuma tuba cikin ƙura da toka.”
7 Foi assim, que depois que Javé disse estas palavras a Jó, Javé disse a Elifaz, o Temanita: “Minha ira se acendeu contra você e contra seus dois amigos; pois você não falou de mim o que é certo, como meu servo Jó falou.
Bayan Ubangiji ya gaya wa Ayuba waɗannan abubuwa, ya ce wa Elifaz mutumin Teman, “Ina fushi da kai da abokanka guda biyu domin ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba, kamar yadda bawana Ayuba ya yi.
8 Agora, portanto, tomai para vós sete touros e sete carneiros, e ide a meu servo Jó, e oferecei por vós mesmos um holocausto; e meu servo Jó rezará por vós, pois eu o aceitarei, para que eu não trate convosco de acordo com vossa loucura. Pois vós não falastes de mim o que é certo, como o meu servo Jó”.
Saboda haka yanzu sai ku ɗauki bijimai guda bakwai, da raguna bakwai, ku je wurin bawana Ayuba ku miƙa hadaya ta ƙonawa domin kanku. Bawana Ayuba zai yi muku addu’a zan kuwa karɓi addu’arsa in bi da ku nisa da wawancinku. Ba ku faɗi abin da yake daidai game da ni ba yadda bawana Ayuba ya yi ba.”
9 Então Elifaz o Temanita e Bildad o Shuhite e Zophar o Naamathite foram e fizeram o que Yahweh lhes ordenou, e Yahweh aceitou Jó.
Saboda haka Elifaz mutumin Teman, Bildad mutumin Shuwa da Zofar mutumin Na’ama, suka yi abin da Ubangiji ya gaya masu; Ubangiji kuma ya karɓi addu’ar Ayuba.
10 Yahweh restaurou a prosperidade de Jó quando ele rezou por seus amigos. Yahweh deu a Jó o dobro do que tinha antes.
Bayan Ayuba ya yi wa abokansa addu’a, Ubangiji ya sa shi ya sāke zama mai arziki ya ninka abin da yake da shi a dā sau biyu.
11 Então todos os seus irmãos, todas as suas irmãs, e todos aqueles que já tinham sido seus conhecidos, vieram até ele e comeram pão com ele em sua casa. Eles o confortaram e o consolaram com todo o mal que Yahweh havia trazido sobre ele. Todos também lhe deram um pedaço de dinheiro, e a todos um anel de ouro.
Dukan’yan’uwansa maza da mata da duk waɗanda suka san shi a dā suka zo suka ci abinci tare da shi a cikin gidansa. Suka ta’azantar da shi suka ƙarfafa shi game da duk wahalar da Ubangiji ya auka masa, kowannensu kuma ya ba shi azurfa da zobe na zinariya.
12 Então Yahweh abençoou o último fim de Jó mais do que seu início. Ele tinha quatorze mil ovelhas, seis mil camelos, mil juizes de bois e mil burros fêmeas.
Ubangiji ya albarkaci ƙarshen Ayuba fiye da farkonsa. Yana da tumaki guda dubu goma sha huɗu, raƙuma guda dubu shida; shanun noma guda dubu da jakuna guda dubu.
13 Ele também teve sete filhos e três filhas.
Ya kuma haifi’ya’ya maza bakwai, mata uku.
14 Ele chamou o nome do primeiro, Jemimah; e o nome do segundo, Keziah; e o nome do terceiro, Keren Happuch.
’Yar farko ya kira ta Yemima, ta biyun Keziya ta ukun Keren-Haffuk.
15 Em toda a terra não havia mulheres tão belas como as filhas de Jó. Seu pai lhes deu uma herança entre seus irmãos.
Duk a cikin ƙasar ba a samu kyawawan mata kamar’ya’yan Ayuba ba, kuma babansu ya ba su gādo tare ta’yan’uwansu maza.
16 Depois deste Jó viveu cem quarenta anos, e viu seus filhos, e os filhos de seus filhos, a quatro gerações.
Bayan wannan Ayuba ya rayu shekara ɗari da arba’in; ya ga’ya’yansa da’ya’yansu har tsara ta huɗu.
17 Então Jó morreu, sendo velho e cheio de dias.
Sa’an nan Ayuba ya rasu da kyakkyawan tsufa.

< 42 >