< UJobe 40 >

1 INkosi yasiphendula uJobe yathi:
Ubangiji ya ce wa Ayuba,
2 Ophikisana loSomandla uzamqondisa yini? Osola uNkulunkulu kakuphendule.
“Mai neman sa wa wani laifi zai iya ja da Maɗaukaki? Bari mai tuhumar Allah yă amsa masa.”
3 UJobe waseyiphendula iNkosi wathi:
Sai Ayuba ya amsa wa Ubangiji,
4 Khangela, ngiphansi; ngingakuphendula ngithini? Ngibeka isandla sami emlonyeni wami.
“Ai, ni ba a bakin kome nake ba ne, ta yaya zan iya amsa maka? Na rufe bakina da hannuna.
5 Ngikhulumile kanye, kodwa kangiyikuphendula; kumbe kabili, kodwa kangiyikuqhubeka.
Na yi magana sau ɗaya amma ba ni da amsa, sau biyu, amma ba zan ƙara cewa kome ba.”
6 INkosi yasimphendula uJobe isesivunguzaneni yathi:
Sa’an nan Ubangiji ya yi wa Ayuba magana ta cikin guguwa,
7 Bopha khathesi ukhalo lwakho njengendoda; ngizakubuza, ubusungazisa.
“Ka tashi tsaye ka tsaya da ƙarfi kamar namiji; zan yi maka tambaya kuma za ka amsa mini.
8 Isibili, uzachitha isahlulelo sami yini? Ungilahle, ukuze ube ngolungileyo yini?
“Ko za ka ƙi yarda da shari’ata? Za ka ba ni laifi don ka nuna kai marar laifi ne?
9 Njalo ulengalo yini njengoNkulunkulu? Kumbe ungaduma yini ngelizwi njengaye?
Ko hannunka irin na Allah ne, kuma ko muryarka za tă iya tsawa kamar ta Allah?
10 Khathesi zicecise ngobukhosi lokuphakama, uzembese ngodumo lenkazimulo.
Sai ka yi wa kanka ado da ɗaukaka da girma, ka yafa daraja da muƙami.
11 Usabalalise intukuthelo zolaka lwakho, ukhangele wonke ozigqajayo, umthobise.
Ka saki fushinka, ka dubi dukan wani mai girman kai ka wulaƙanta shi.
12 Khangela wonke ozigqajayo, umehlisele phansi, unyathelele phansi ababi endaweni yabo.
Ka dubi duk wani mai girman kai ka ƙasƙantar da shi, ka tattake mugaye a inda ka tsaya.
13 Ubafihle bonke ethulini, ubophe ubuso babo ngasese.
Ka bizne su duka tare ka rufe fuskokinsu a cikin kabari.
14 Khona lami ngizavuma kuwe, ukuthi isandla sakho sokunene singakusindisa.
Sa’an nan ni kaina zan shaida maka cewa hannun damanka zai iya cetonka.
15 Ake ukhangele imvubu engayenza kanye lawe; idla utshani njengenkabi.
“Dubi dorina, wadda na halicce ku tare kuma ciyawa take ci kamar sa.
16 Ake ukhangele, amandla ayo asekhalweni lwayo, lokuqina kwayo kusemisipheni yesisu sayo.
Ga shi ƙarfinta yana a ƙugunta ikonta yana cikin tsokar cikinta.
17 Iyagobisa umsila wayo njengomsedari; imisipha yemilenze yayo yelukene.
Wutsiyarta tana da ƙarfi kamar itacen al’ul; jijiyoyin cinyoyinta suna haɗe a wuri ɗaya.
18 Amathambo ayo anjengempompi zethusi, amathambo ayo anjengemigoqo yensimbi.
Ƙasusuwanta bututun tagulla ne, haƙarƙarinta kamar sandunan ƙarfe.
19 Ingeyokuqala yezindlela zikaNkulunkulu; owayenzayo wasondeza inkemba yayo.
Tana ta farko cikin ayyukan Allah, Mahaliccinta kaɗai yake iya tunkarar ta da takobi.
20 Ngoba intaba ziyayivezela ukudla, lapho okudlala khona inyamazana zonke zeganga.
Tuddai su suke tanada mata abinci a inda duk namun jeji suke wasa.
21 Ilala phansi kwesihlahla esiluhlaza, ekusithekeni kwemihlanga lamaxhaphozi.
Tana kwanciya a ƙarƙashin inuwar itacen lotus ta ɓuya cikin kyauro da fadama.
22 Izihlahla eziluhlaza ziyayisibekela ngomthunzi wazo; imidubu yesifula iyayiphahla.
Inuwa ta rufe ta da ƙaddaji, itatuwan wardi na rafi, sun kewaye ta.
23 Khangela, umfula uyayicindezela, kayiphangisi; ilesibindi lanxa iJordani ingaphuphumela emlonyeni wayo.
Sa’ad da kogi ya cika yana hauka, ba tă damu ba; ba abin da zai same ta ko da a gaban bakinta Urdun yake wucewa.
24 Ongayibamba yini ngamehlo ayo? Ongahlaba yini amakhala ayo ngemijibila?
Ko akwai wanda zai iya kama ta ba ta kallo, ko kuma a kama ta da tarko a huda hancinta?

< UJobe 40 >