< UJobe 25 >
1 Wasephendula uBilidadi umShuhi wathi:
Sai Bildad mutumin Shuwa ya amsa,
2 Ukubusa lokwesabeka kulaye; uyenza ukuthula endaweni zakhe eziphezulu.
“Mulki na Allah ne, dole a ji tsoronsa; yana tafiyar da kome yadda ya kamata a cikin sama.
3 Kukhona inani yini lamabutho akhe? Ngubani okungamphumeliyo ukukhanya kwakhe?
Za a iya ƙirga rundunarsa? A kan wane ne ba ya haska haskensa?
4 Pho umuntu angalunga njani kuNkulunkulu? Kumbe ozelwe ngowesifazana angahlambuluka njani?
Ta yaya mutum zai iya zama mai adalci a gaban Allah? Ta yaya mutumin da mace ta haifa zai zama mai tsarki?
5 Khangela kuze kube senyangeni, njalo kayikhazimuli, lezinkanyezi kazihlambulukanga emehlweni akhe.
In har wata da taurari ba su da tsarki a idanunsa,
6 Pho kangakanani umuntu oyimpethu, lendodana yomuntu engumswenya!
mutum fa? Ai, wannan tsutsa ne, ɗan ƙwaro kawai. Me mutum ya daɗa a gaban Allah!”