< 2 Imilando 23 >

1 Njalo ngomnyaka wesikhombisa uJehoyada waziqinisa, wathatha induna zamakhulu ndawonye laye esivumelwaneni, oAzariya indodana kaJerohamu, loIshmayeli indodana kaJehohanani, loAzariya indodana kaObedi, loMahaseya indodana kaAdaya, loElishafati indodana kaZikiri.
A shekara ta bakwai Yehohiyada ya nuna ƙarfinsa. Ya yi alkawari da shugabanni na ɗari-ɗari, Azariya ɗan Yeroham, Ishmayel ɗan Yehohanan, Azariya ɗan Obed, Ma’asehiya ɗan Adahiya, da Elishafat ɗan Zikri.
2 Basebebhodabhoda koJuda, baqoqa amaLevi kuyo yonke imizi yakoJuda lenhloko zaboyise bakoIsrayeli, beza eJerusalema.
Suka ratsa cikin Yahuda suka tattara Lawiyawa da shugabannin iyalan Isra’ilawa daga dukan garuruwa. Sa’ad da suka zo Urushalima,
3 Ibandla lonke laselisenza isivumelwano lenkosi endlini kaNkulunkulu. Wasesithi kubo: Khangelani indodana yenkosi izabusa njengokutsho kweNkosi mayelana lamadodana kaDavida.
dukan taron suka yi alkawari da sarki a haikalin Allah. Yehohiyada ya ce musu, “Ɗan sarki zai yi mulki yadda Ubangiji ya yi alkawari game da zuriyar Dawuda.
4 Yilolu ulutho elizalwenza; ingxenye yesithathu yenu elingena ngesabatha, kubapristi lakumaLevi, bazakuba ngabalindi bemibundu;
Yanzu ga abin da za ku yi, shi ne, kashi ɗaya bisa uku na firistoci da Lawiyawa waɗanda za su yi aiki a Asabbaci su yi tsaro a ƙofofi,
5 lengxenye yesithathu izakuba sendlini yenkosi, lengxenye yesithathu esangweni lesisekelo; labo bonke abantu bazakuba semagumeni endlu kaJehova.
kashi ɗaya bisa ukunku a fadan sarki, kashi ɗaya bisa uku kuma, a Ƙofar Harsashi, sai kuma dukan sauran mutane su kasance a filayen haikalin Ubangiji.
6 Kodwa kakungangeni muntu endlini yeNkosi ngaphandle kwabapristi lalabo abasebenzayo bamaLevi; bona bazangena ngoba bengcwele, kodwa bonke abantu bazagcina umlindo weNkosi.
Babu wanda zai shiga haikalin Ubangiji sai firistoci da Lawiyawan da suke a aiki; za su iya shiga domin su tsarkaku ne, amma sauran mutane za su kiyaye abin da Ubangiji ya sa su yi.
7 LamaLevi azaphahla inkosi inhlangothi zonke, ngulowo lalowo elezikhali zakhe esandleni sakhe; lalowo ongenayo endlini uzabulawa. Kodwa yibani lenkosi ekungeneni kwayo lekuphumeni kwayo.
Lawiyawa za su tsaya kewaye da sarki, kowane mutum da makamansa a hannunsa. Duk wanda ya shiga haikali sai a kashe shi. Ku tsaya kusa da sarki a duk inda ya tafi.”
8 Ngakho amaLevi loJuda wonke benza njengakho konke uJehoyada umpristi ayekulayile. Zasezithatha, yileyo laleyo amadoda ayo angena ngesabatha kanye lalawo aphuma ngesabatha; ngoba uJehoyada umpristi wayengazikhululanga izigaba.
Lawiyawa da dukan mutanen Yahuda suka yi yadda Yehohiyada firist ya umarta. Kowanne ya ɗauki mutanensa, waɗanda suke aiki a Asabbaci da waɗanda suka gama aiki, gama Yehohiyada firist bai bar waɗansu ɓangarori ba.
9 UJehoyada umpristi wasenika izinduna zamakhulu imikhonto lezihlangu ezinkulu lezihlangu ezazingezenkosi uDavida ezazisendlini kaNkulunkulu.
Sa’an nan ya ba shugabannin māsu da garkuwoyi manya da ƙanana na sarki Dawuda, waɗanda suke cikin haikalin Allah.
10 Wasemisa bonke abantu, langulowo elesikhali sakhe esandleni sakhe, kusukela kucele langakwesokunene lendlu kusiya kucele langakwesokhohlo lendlu, ngaselathini langasendlini, enkosini inhlangothi zonke.
Ya kuma sa dukan mutane, kowanne da makaminsa a hannunsa, kewaye da sarki, kusa da bagade da kuma haikali, daga gefen kudu zuwa gefen arewa na haikali.
11 Basebekhuphela phandle indodana yenkosi, bayithwalisa umqhele, bayipha ubufakazi, bayibeka yaba yinkosi. UJehoyada lamadodana akhe basebeyigcoba bathi: Kayiphile inkosi!
Yehohiyada da’ya’yansa maza suka fitar da ɗan sarki suka sa rawani a kansa; suka miƙa masa alkawarin, suka kuma yi shelarsa a matsayin sarki. Suka shafe shi suka kuma tā da murya suna cewa, “Ran sarki yă daɗe!”
12 UAthaliya esizwa ilizwi labantu begijima bedumisa inkosi, weza ebantwini endlini kaJehova.
Sa’ad da Ataliya ta ji surutun mutane suna gudu suna yabon sarki, sai ta tafi wurinsu a haikalin Ubangiji.
13 Wasebona, khangela-ke, inkosi yayimi ngasensikeni yayo engenelweni, lezinduna, lezimpondo ngasenkosini; labo bonke abantu belizwe bathokoza bavuthela izimpondo, labahlabeleli belezinto zokuhlabelela labafundisa ukudumisa. UAthaliya wasedabula izigqoko zakhe, wathi: Umvukela! Umvukela!
Ta duba, a can kuwa ga sarki, tsaye kusa da ginshiƙinsa a mashigi. Manyan sojoji da masu bushe-bushe suna kusa da sarki, dukan mutanen ƙasar kuwa suna farin ciki suna busa ƙahoni, mawaƙa kuma da kayan kiɗi suna bi da yabo. Sai Ataliya ta yage rigunanta ta yi ihu tana cewa, “Cin amanar ƙasa! Cin amanar ƙasa!”
14 UJehoyada umpristi wasekhupha izinduna zamakhulu ezazibekwe phezu kwebutho, wathi kuzo: Mkhupheni limsuse phakathi kwamaviyo; lomlandelayo uzabulawa ngenkemba. Ngoba umpristi wayethe: Lingambulaleli endlini kaJehova.
Yehohiyada firist ya fito da shugabanni waɗanda suke shugabancin rundunar sojoji, ya ce musu, “Ku fitar da ita tsakanin sojoji ku kuma kashe duk wanda ya bi ta da takobi.” Gama firist ya ce, “Kada ku kashe ta a haikalin Ubangiji.”
15 Zasezimbamba ngezandla, wasesiya engenelweni lesango lamabhiza endlini yenkosi, zambulalela khona.
Saboda haka suka kama ta yayinda take kaiwa mashigin Ƙofar Doki a filin fada, a can suka kashe ta.
16 UJehoyada wasesenza isivumelwano phakathi kwakhe labantu bonke lenkosi ukuthi babe ngabantu bakaJehova.
Sa’an nan Yehohiyada ya yi alkawari cewa shi da mutane da kuma sarki za su zama mutanen Ubangiji.
17 Bonke abantu basebesiya endlini kaBhali, bayidiliza, baphahlaza lamalathi akhe lezithombe zakhe, babulala uMathani umpristi kaBhali phambi kwamalathi.
Dukan mutane suka tafi haikalin Ba’al suka rurrushe shi. Suka farfashe bagadan da gumakan, suka kuma kashe Mattan firist na Ba’al a gaban bagadan.
18 UJehoyada wasemisa izikhundla zendlu yeNkosi ngesandla sabapristi, amaLevi, uDavida ayebahlukanisile endlini yeNkosi ukunikela iminikelo yokutshiswa yeNkosi, njengokubhaliweyo emlayweni kaMozisi, ngenjabulo langokuhlabela, njengokumisa kukaDavida.
Sa’an nan Yehohiyada ya sa aikin lura da haikalin Ubangiji a hannuwan firistoci, waɗanda suke Lawiyawan da Dawuda ya ba su aikin haikali don su miƙa hadayun ƙonawa na Ubangiji kamar yadda yake a rubuce a Dokar Musa, da farin ciki da kuma rerawa, kamar yadda Dawuda ya umarta.
19 Wasebeka abalindi bamasango emasangweni endlu yeNkosi ukuze kungangeni muntu ongcolileyo ngolutho loba luphi.
Ya kuma sa matsaran ƙofofi a ƙofofin haikalin Ubangiji don kada wani da ba shi da tsarki yă shiga.
20 Wasethatha izinduna zamakhulu leziphathamandla lababusi phakathi kwabantu labo bonke abantu belizwe, wayehlisa inkosi isuka endlini kaJehova; basebengena endlini yenkosi ngaphakathi kwesango elingaphezulu, bayihlalisa inkosi esihlalweni sobukhosi sombuso.
Ya ɗauki shugabannin ɗari-ɗari, manyan gari, shugabannin mutane da dukan mutanen ƙasar tare da shi ya saukar da sarki daga haikalin Ubangiji. Suka shiga fada ta Ƙofar Bisa suka kuma zaunar da sarki a kujerar sarauta,
21 Labo bonke abantu belizwe bathokoza; lomuzi waba lokuthula sebembulele uAthaliya ngenkemba.
sai dukan mutanen ƙasar suka yi farin ciki. Birnin kuwa ya samu zaman lafiya domin an kashe Ataliya da takobi.

< 2 Imilando 23 >