< 詩篇 3 >
1 ヱホバよ我にあたする者のいかに蔓延れるや 我にさからひて起りたつもの多し
Zabura ta Dawuda. Sa’ad da ya gudu daga ɗansa Absalom. Ya Ubangiji, abokan gābana nawa ne! Su nawa suke gāba da ni!
2 わが霊魂をあげつらひて かれは神にすくはるることなしといふ者ぞおほき (セラ)
Da yawa suna magana a kaina suna cewa, “Allah ba zai cece shi ba.” (Sela)
3 されどヱホバよ なんぢは我をかこめる盾わが榮わが首をもたげ給ふものなり
Amma kai ne garkuwa kewaye da ni, ya Ubangiji; ka ba ni ɗaukaka ka kuma ɗaga kaina.
4 われ聲をあげてヱホバによばはればその聖山より我にこたへたまふ (セラ)
Ga Ubangiji na yi kuka mai ƙarfi, ya kuwa amsa mini daga tudunsa mai tsarki. (Sela)
5 われ臥していね また目さめたり ヱホバわれを支へたまへばなり
Na kwanta na yi barci; na kuma farka, gama Ubangiji yana kiyaye ni.
6 われをかこみて立かまへたる千萬の人をも我はおそれじ
Ba zan ji tsoro ko dubu goma suka ja dāgā gāba da ni a kowane gefe ba.
7 ヱホバよねがはくは起たまへ わが神よわれを救ひたまへ なんぢ曩にわがすべての仇の頬骨をうち惡きものの歯ををりたまへり
Ka tashi Ya Ubangiji! Ka cece ni, ya Allahna! Ka bugi dukan abokan gābana a muƙamuƙi; ka kakkarya haƙoran mugaye.
8 救はヱホバにあり ねがはくは恩惠なんぢの民のうへに在んことを (セラ)
Daga wurin Ubangiji ne ceto kan zo. Bari albarkanka yă kasance a kan mutanenka. (Sela)