< II Samuela 8 >

1 MAHOPE aku, pepehi aku la o Davida i na Pilisetia, a hoolilo iho la ia lakou malalo ona: a lawe ae la hoi o Davida i ke kulanakauhale alii mailoko ae o ka lima o na Pilisetia.
Ana nan, sai Dawuda ya ci Filistiyawa da yaƙi, ya kawo ƙarshen mulkinsu a ƙasar, ya kuma ƙwace ƙasar Meteg Amma daga hannun Filistiyawa.
2 Pepehi aku la hoi ia i ko Moaba, ana iho la ia lakou i ke kaulaana, e hoohina ana ia lakou ma ka honua: ana iho la oia ia lakou i elua kaula-ana e make ai, a me kekahi kaula-ana okoa e ola ai. Pela i lilo ai ko Moaba i aina kauwa na Davida, a lawe mai la hoi lakou i ka waiwai hoekupu.
Haka kuma Dawuda ya ci Mowabawa. Ya sa suka kwanta a ƙasa, ya kuma auna su da igiya. Kowane awo biyu ya sa a kashe su, amma awo na uku sai yă sa a bar su da rai. Saboda haka Mowabawa suka zama bayin Dawuda, suka kuma kawo masa haraji.
3 Pepehi aku la hoi o Davida ia Hadadezera ke keiki a Rehoba, ke alii o Zoba, ia ia i hele aku ai e hoopaa i kona palena aina ma ka muliwai o Euperate.
Ban da haka, Dawuda ya yaƙi Hadadezer ɗan Rehob, sarkin Zoba. Wannan ya faru a lokacin da Hadadezer yake kan hanyarsa zuwa Kogin Yuferites don yă sāke mai da wurin a ƙarƙashin ikonsa.
4 Lawe pio aku la hoi o Davida mai ona aku la i ua hoohololio hookahi tausani me na haneri ehiku, a me na tausani kanaka hele wawae he iwakalua; a oki iho la o Davida i ke olona wawae o na lio no na halekaa; aka, ua hookoe ia i hookahi haneri o na lio halekaa.
Dawuda ya kame keken yaƙinsa guda dubu, mahayan keken yaƙinsa dubu bakwai, da sojojin ƙasa dubu ashirin. Ya yayyanke agaran dawakan duka amma ya bar dawakai kekunan yaƙi ɗari.
5 A i ka hele ana mai o ko Suria no Damaseko e kokua mamuli o Hadadezera ke alii o Zoba, pepehi iho la o Davida i na kanaka he iwakalua kumamalua tausani o ko Suria.
Sa’ad da Arameyawan Damaskus suka zo don su taimaki Hadadezer sarkin Zoba, sai Dawuda ya karkashe dubu ashirin da biyunsu.
6 A hana iho la o Davida i na pakana ma Suria o Damaseko; a lilo ae la ko Suria i poe kauwa na Davida, a lawe mai la i ka waiwai hookupu. A malama mai la o Iehova ia Davida i na wahi a pau ana i hele ai.
Ya ajiye ƙungiyoyi sojoji a masarautar Arameyawan Damaskus, Arameyawa kuwa suka zama bayinsa, suka biya shi haraji. Ubangiji ya ba Dawuda nasara a duk inda ya tafi.
7 Hao ae la o Davida i na palekaua gula maluna o na kauwa a Hadadezera, a lawe mai la ia mau mea i Ierusaluma.
Dawuda ya kwashe garkuwoyin zinariya na shugabannin sojojin Hadadezer ya kawo Urushalima.
8 Lawe mai la hoi o Davida ke alii i ke keleawe he nui loa, mai Beta mai, a mai Berotai mai, na kulanakauhale o Hadadezera.
Daga Teba da Berotai, garuruwan da suke ƙarƙashin Hadadezer, Sarki Dawuda ya kwashe tagulla masu yawan gaske.
9 A lohe ae la o Toi ke alii o Hamata ua pepehi aku o Davida i ka poe kaua a pau no Hadadezera,
Da Towu sarkin Hamat ya ji cewa Dawuda ya ci dukan rundunar Hadadezer,
10 Alaila, hoouna mai la o Toi ia Iorama kana keiki io Davida la ke alii e ike ia ia, a e hoalohaloha ia ia, no ka mea, ua kaua aku oia ia Hadadezera, a ua luku aku ia ia: no ka mea, he kanaka kaua o Toi me Hadadezera; a ma kona lima na kiaha kala a me na kiaha gula a me na kiaha keleawe.
sai ya aiki ɗansa Yoram wurin Sarki Dawuda yă gaishe, yă kuma yi masa barka saboda nasarar da ya yi a kan Hadadezer, gama Hadadezer nan ya hana Towu sakewa. Yoram ya tafi ɗauke da kayan azurfa, da na zinariya, da na tagulla.
11 Hoolaa aku la no o Davida ia mau mea no Iehova, me ke kala a me ke gula ana i hoolaa aku ai o na lahuikanaka a pau ana i hookauwa aku ai:
Sarki Dawuda kuwa ya keɓe waɗannan kayayyaki wa Ubangiji, yadda ya yi da zinariya, da kuma azurfa daga dukan al’umman da ya mallaka,
12 O ko Suria, o ko Moaba, a o ka poe mamo a Amona, o ko Pilisetia, a o ko Ameleka, a o ka waiwai pio no Hadadezera ke keiki a Rehoba, ke alii no Zoba.
wato, azurfa da zinariyan mutanen Edom, da na Mowabawa, da na Ammonawa, da na Filistiyawa, da na Amalekawa, da ganimar Hadadezer ɗan Rehob, sarkin Zoba.
13 Kaulana ae la ka inoa o Davida i kona wa i hoi mai ai, mai ka pepehi ana i ko Suria ma ke wawa paakai, he umikumamawalu tausani kanaka.
Dawuda kuwa ya ƙara zama shahararre bayan ya dawo daga kai wa ƙasar Aram hari, daga nan sai ya je ya karkashe mutanen Edom dubu goma sha takwas a Kwarin Gishiri.
14 Hana iho la hoi ia i na pakaua ma Edoma; ma Edoma a pau i hana iho ai oia i na pakaua; a lilo mai la ko Edoma a pau i kauwa na Davida. A malama mai la o Iehova ia Davida i na wahi a pau ana i hele aku ai.
Ya ajiye rundunar sojoji ko’ina a Edom, dukan mutanen Edom kuwa suka zama bayin Dawuda. Ubangiji ya ba wa Dawuda nasara a duk inda ya tafi.
15 Nohoalii iho la o Davida maluna o ka Iseraela a pau; a hooko aku la o Davida i ke kanawai, me ka hoopono aku i na kanaka ona a pau.
Dawuda ya yi mulkin dukan ƙasar Isra’ila, yana yin wa dukan jama’arsa shari’ar gaskiya da adalci.
16 A o Ioaba ke keiki a Zeruia, oia ka luna kaua; a o Iehosapata ke keiki a Ahiluda ke kakaolelo;
Yowab ɗan Zeruhiya ya zama shugaban sojoji; Yehoshafat ɗan Ahilud kuwa shi ne marubucin tarihi;
17 A o Zadoka ke keiki a Ahituba, a me Ahimeleka ke keiki a Abiatara na kahuna; a o Seraia ke kakauolelo;
Zadok ɗan Ahitub da Ahimelek ɗan Abiyatar, su ne firistoci; Serahiya kuma sakatare;
18 A o Benaia ke keiki a Iehoida, maluna ia o ka poe Kereti, a me ka poe Peleti; a o na keiki a Davida, he mau keiki alii lakou.
Benahiya ɗan Yehohiyada ne shugaban Keretawa da Feletiyawa, wato, sojoji masu gadin Dawuda, sa’an nan’ya’yan Dawuda maza su ne mashawartan sarki.

< II Samuela 8 >