< Mattiyu 23 >
1 Sai Yesu yayi wa taron da alamajiransa magana.
Te phoeiah Jesuh loh hlangping rhoek neh a hnukbang rhoek te a voek tih,
2 Ya ce, “Marubuta da Farisawa suna zaune a mazaunin Musa.
“Cadaek rhoek neh Pharisee rhoek tah Moses kah ngoltlang dongah ngol uh.
3 Don haka, duk abinda suka umarceku kuyi, kuyi wadannan abubuwa ku kuma kiyaye su. Amma kada kuyi koyi da ayyukansu, gama suna fadar abubuwa amma kuma ba su aikata su.
Te dongah nangmih taengah a thui uh sarhui te boeih vai uh lamtah tuem uh. Tedae amih kah khoboe bangla saii uh boeh, a thui uh tih a vai uh haew moenih.
4 I, sukan daura kaya masu nauyi, masu wuyar dauka, daga nan su dauka su jibga wa mutane a kafada. Amma su kan su baza su mika danyatsa ba su dauka.
Te phoeiah hno te a rhih la a boep uh tih phueihtloel la hlang kah laengpang dongah a tloeng uh dae amamih tah a kutdawn nen khaw tat sak ham ngaih uh pawh.
5 Duk ayyukan su suna yi ne don mutane su gani, suna dinka aljihunan nassinsu da fadi, suna fadada iyakokin rigunansu.
A khoboe te khaw hlang kah a hmuh la boeih a saii uh. A cacimbu te a kaa uh tih salaw te oep uh.
6 Su na son mafifitan wuraren zama a gidan biki, da mafifitan wuraren zama a majami'u,
Buhkung ah hmuensang, tunim ah ngolhmuen then neh,
7 da kuma gaisuwar musamman a wuraren kasuwanci, a kuma rika ce da su 'mallam.'
Hnoyoih hmuen kah toidalnah uh neh hlang loh Rhabbi la a khue te a lungnah uh.
8 Amma ba sai an kira ku 'mallam, ba' domin malami daya kuke da shi, ku duka kuwa 'yan'uwan juna ne.
Tedae nangmih tah Rhabbi la n'khue boel saeh. Nangmih kah saya tah pakhat ni aka om tih nangmih boeih te boeinaphung la na om uh.
9 Kada ku kira kowa 'Ubanku' a duniya, domin Uba daya ne ku ke da shi, kuma yana sama.
Te dongah diklai hmankah he pa la na khue uh mahpawh, vaan kah pa pakhat ni nangmih ham a om.
10 Kada kuma a kira ku malamai, saboda malamin ku daya ne, shi ne Almasihu.
Mawtkung la n'khue uh boel saeh, Khrih tah nangmih mawtkung la rhenten om coeng.
11 Amma wanda yake babba a cikin ku zaya zama bawanku.
Nangmih khuikah aka tanglue tah nangmih kah tueihyoeih la om ni.
12 Duk wanda ya daukaka kansa za a kaskantar dashi. Duk wanda ya kaskantar da kansa kuma za a daukaka shi.
Tedae amah aka pomsang te tah tlarhoel vetih amah aka tlarhoel te tah a pomsang ni.
13 Amma kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kun toshewa mutane kofar mulkin sama. Baku shiga ba, kuma ba ku bar wadanda suke so su sami shiga ba.
Anunae nangmih cadaek rhoek neh Pharisee hlangthai palat rhoek, hlang kah hmaiah vaan ram te na khaih uh tih, namamih khaw na kun uh pawh, aka kun rhoek te khaw kun ham na hlah pa uh pawh.
14 kaiton ku marubuta da Farisawa, domin kuna hallaka gwauraya -
Nuhmai kah imlo te na yoop uh phoeiah a hmanhu ah puet na thangthui uh. Te dongah nangmih kah laitloekkung la om uh ni.
15 Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kuna tafiya ketaren tekuna da kasashe domin samun almajiri daya tak, in kwa kun samu kukan mai da shi biyunku danwuta. (Geenna )
Anunae nangmih cadaek rhoek neh Pharisee hlangthai palat rhoek, pakhat te poehlip sak ham tuili neh rhamrhae na hil uh. Tedae a om tanglai vaengah tah anih te namamih laklah rhaepnit la hell kah a ca la na poeh sak uh. (Geenna )
16 Kaiton ku, makafin jagora, kuda kuke cewa, Kowa ya rantse da Haikali, ba komai. Amma duk wanda ya rantse da zinariyar Haikalin, rantsuwarsa ta daure shi.'
Anunae nangmih mawtkung mikdael rhoek, 'Bawkim neh aka toemngam te tah a toemngam phu om pawh, tedae bawkim kah sui neh a toemngam te man a kuek nah mako,’ aka ti rhoek
17 Ku wawayen makafi! wanene yafi girma, zinariyar ko kuwa Haikalin da yake tsarkake zinariyar?
Mikdael neh hlang ang rhoek, melae tanglue la aka om? Sui a? Sui aka ciim bawkim a?
18 Kuma, 'Kowa ya rantse da bagadi, ba komai bane. Amma duk wanda ya rantse da baikon da aka dora a kai, sai rantsuwarsa ta kama shi.'
Te phoeiah, 'Hmueihtuk neh aka toemngam te tah a phu om pawh, tedae hmueihtuk dongkah hmueih neh aka toemngam te aaitlaeng nah mako aka ti, rhoek.
19 Ku makafi! Wanene yafi girma, baikon ko kuwa bagadin da yake kebe baikon ga Allah?
Mikdael rhoek aw melae a tanglue? Kutdoe a? Kutdoe aka ciim hmueihtuk a?
20 Saboda haka, duk wanda ya rantse da bagadi, ya rantse da shi da duk abinda ke kansa.
Te dongah hmueihtuk neh aka toemngam tah hmueihtuk neh a sokah boeih boeih neh a toemngam coeng.
21 Kuma duk wanda ya rantse da Haikali ya rantse dashi da kuma wanda yake cikin sa.
Te phoeiah Bawkim neh aka toemngam tah Bawkim neh a tolvael te a toemngam coeng.
22 Kuma duk wanda ya rantse da sama, ya rantse da kursiyin Allah da kuma wanda yake zaune akai.
Te phoeiah vaan neh aka toemngam tah Pathen kah ngolkhoel neh te dongah aka ngol neh a toemngam coeng.
23 Kaiton ku Farisawa da marubuta, munafukai! Kukan fitar da zakkar doddoya, da karkashi, da lamsur, amma kun yar da al'amuran attaura mafi nauyi-, wato, hukunci, da jinkai da bangaskiya. Wadannan ne ya kamata kuyi, ba tare da kunyi watsi da sauran ba.
Anunae nangmih cadaek rhoek neh Pharisee hlangthai palat rhoek aw, sungii, sungsing neh sungkueng te na paek uh. Tedae olkhueng khuikah olpuei la aka om tiktamnah, rhennah, tangnah te na hlahpham uh. Tedae he rhoek he saii ham a kuek atah te rhoek khaw hlahpham boeh.
24 Makafin jagora, ku kan burtsar da kwaro dan mitsil, amma kukan hadiye rakumi!
Mawtkung mikdael rhoek, pildik pataeng na soih u dae kalauk na dolh uh.
25 Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! kuna wanke bayan moda da kwano, amma aciki cike suke da zalunci da keta.
Anunae nangmih cadaek rhoek neh Pharisee hlangthai palat rhoek, boengloeng neh baelphaih te a hmanhu ah na silh uh dae a khuikah halhkanah dongah khoeihveetnah neh na bae uh.
26 Kai makahon Bafarise! Sai ka fara tsarkake cikin modar da kwanon domin bayansu ma su tsarkaka.
Pharisee mikdael rhoek boengloeng kah a khui te lamhma la cilpoe dae. Te daengah ni poeng ben khaw a caih la a om eh.
27 Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kamar kaburburan da aka shafa wa farar kasa kuke, masu kyaun gani daga waje, daga ciki kuwa sai kasusuwan matattu da kazanta iri iri.
Anunae nangmih cadaek rhoek neh Pharisee hlangthai palat rhoek, hlan a bok neh na loo uh. Te te ahmanhu ah sawtthen la tueng dae aka duek kah a rhuh neh rhongingnah boeih neh bae.
28 Haka nan kuke a idanun mutane ku adalai ne, amma a ciki sai munafunci da mugun aiki.
Nangmih khaw a hmanhu ah tah hlang dueng la na phoe uh tangloeng ngawn, tedae a khuiah thailatnah neh olaeknah a bae la om.
29 Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Ku kan gina kaburburan annabawa, kuna kuma kawata kaburburan adalai.
Anunae nangmih cadaek rhoek neh Pharisee hlangthai palat rhoek, tonghma rhoek kah hlan te na saii uh tih hlang dueng rhoek kah phuel te na thoeihcam uh.
30 Kuna cewa, 'Da muna nan a zamanin Ubanninmu, da bamu basu goyon baya ba wajen zubar da jinin annabawa.'
Te phoeiah, 'A pa rhoek kah a tue vaengah ng'om uh koinih tonghma rhoek kah a thii dongah amih kah pueipo la ng'om pawt sue,’ na ti uh.
31 Domin haka kun shaida kanku ku ne 'ya'yan masu kisan annabawa.
Te dongah tonghma rhoek aka ngawn kah a ca rhoek la na om uh te na oep uh.
32 Sai kuma kuka cika ma'aunin ubanninku!
Nangmih long khaw na pa rhoek kah a hmatoeng ni na koei uh.
33 macizai, Ku 'ya'yan ganshekai, Yaya zaku tsere wa hukuncin Gidan wuta? (Geenna )
Rhul rhoek, rhulthae cadil rhoek, laitloeknah hell lamkah metlam na rhaelrham uh eh? (Geenna )
34 Saboda haka, duba, ina aiko maku da annabawa, da masu hikima da marubuta. Za ku kashe wadansun su kuma ku gicciye su. Zaku yiwa wasu bulala a majami'un ku, kuna bin su gari gari.
He dongah ni kai loh tonghma rhoek, hlangcueih rhoek neh cadaek rhoek te nangmih taengah kan tueih he. Amih te na ngawn uh vetih na tai uh bal veh. Amih te namamih kah tunim ah na boh uh vetih khopuei lamkah khopuei la na hnaemtaek uh veh.
35 Sakamakon hakan alhakin jinin dukkan adalai da aka zubar a duniya ya komo a kan ku, tun daga jinin Habila adali har ya zuwa na Zakariya dan Barakiya, wanda kuka kashe a tsakanin Haikali da bagadi.
Te dongah hlang dueng Abel kah thii lamloh bawkim neh hmueihtuk lakloah na ngawn uh Berikhiah kah capa Zekhriah kah thii duela, diklai hmanah hlang dueng rhoek kah thii a hawk te nangmih soah boeih thoeng.
36 Hakika, Ina gaya maku, duk wannan zai auko wa mutanen wannan zamani.
Nangmih taengah rhep kan thui, he rhoek tah tahae kah cadil soah boeih thoeng ni.
37 Urushalima, Urushalima, keda kika kashe annabawa kika kuma jejjefi wadanda aka turo maki da duwatsu! Sau nawa ne naso in tattaro ki kamar yadda kaza take tattara 'yan tsakinta cikin fukafukanta, amma kin ki.
“Jerusalem, Jerusalem, tonghma rhoek aka ngawn neh a taengla a tueih rhoek te aka dae, ainu loh aicahui ke a phae hmuiah a hluembael vaengkah a longim bangla na ca rhoek te hluembael ham ka ngaih taitu dae na ngaih uh pawh.
38 Ga shi an bar maku gidan ku a yashe!
Na im tah namamih taengah khosoek la a hlahpham coeng he.
39 Ina dai gaya maku, ba za ku kara gani na ba, sai ran da kuka ce, 'Albarka ta tabbata ga mai zuwa cikin sunan Ubangiji.”'
Te dongah nangmih taengah kan thui, 'Boeipa ming neh aka pawk tah a yoethen pai, 'tila na ti uh hlan atah tahae lamkah loh kai muei na hmuh uh loeng loeng mahpawh,” a ti nah.