< Zakariya 3 >

1 Sa’an nan ya nuna mini Yoshuwa babban firist a tsaye a gaban mala’ikan Ubangiji, Shaiɗan kuma yana tsaye a damansa don yă tuhume shi.
In sie pac aruruma LEUM GOD El ikasla nu sik ac nga liye Mwet Tol Fulat Joshua el tu ye mutun lipufan lun LEUM GOD. Ac Satan el tu layen layot sel Joshua, akola in sruk sie mwe tukak in lainul.
2 Ubangiji ya ce wa Shaiɗan, “Ubangiji ya tsawata maka, Shaiɗan! Ubangiji wanda ya zaɓi Urushalima, ya tsawata maka! Ashe, mutumin nan ba shi ne sandar da take ƙonewa da aka ciro daga cikin wuta ba?”
Na lipufan lun LEUM GOD fahk nu sel Satan, “Lela LEUM GOD Elan fahkot lah kom pa koluk, Satan! Lela LEUM GOD, su lungse Jerusalem, Elan arulana lain kom. Mwet se inge oana sie polosak ma tulakinyukla liki e uh.”
3 Yanzu an sa wa Yoshuwa tufafi masu dauda sa’ad da yake tsaye a gaban mala’ikan.
Joshua el tu insac, nukum nuknuk na fohkfok.
4 Mala’ikan ya ce wa waɗanda suke tsaye a gabansa, “Ku cire masa tufafinsa masu dauda.” Sai ya ce wa Yoshuwa, “Duba, na ɗauke zunubanka, zan sa maka tufafi masu tsada.”
Lipufan sac fahk nu selos su kulansap lal inkusrao, “Sarukla nuknuk fohkfok ma mwet se inge nukum uh.” Na el fahk nu sel Joshua, “Nga eisla tari ma koluk lom, ac nga fah sot nu sum nuknuk sasu kom in nokomang.”
5 Sai na ce, “Sa masa rawani mai tsabta a kansa.” Aka sa masa rawani mai tsabta a kansa aka kuma sa masa tufafi yayinda mala’ikan Ubangiji yake tsaye a wurin.
Na el sapkin mwet ma kulansap nu sel uh in filiya sie susu nasnas fin sifal Joshua. Elos orala oana ke el fahk, na elos filiya nuknuk sasu facl ke lipufan se lun LEUM GOD srakna tu insac.
6 Mala’ikan Ubangiji ya yi wa Yoshuwa wannan gargaɗi.
Na lipufan sac fahk nu sel Joshua lah
7 “Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki ya ce, ‘In za ka yi tafiya a hanyoyina ka kuma kiyaye abubuwan da nake so, za ka zama shugaban haikalina, ka kuma lura da ɗakunan shari’ata, zan kuma ba ka wuri cikin waɗannan da suke tsaye a nan.
LEUM GOD Kulana El fahk: “Kom fin akos na ma sap luk ac oru kunokon ma nga srisrngi kom nu kac, na kom ac fah srakna leum fin mwet karingin Tempul luk ac kalkal kac uh, ac nga ac fah porongo pre lom, oana ke nga porongo pac pre lun lipufan su tu ye mutuk.
8 “‘Ka saurara, ya babban firist Yoshuwa, kai da abokanka da suke zaune a gabanka, ku da kuke alamun abubuwan da za su zo. Zan kawo bawana, wanda yake Reshe.
Ke ma inge Joshua, kom su Mwet Tol Fulat, oayapa kowos su mwet tol wial, su mwe akul lun pacl wo ma ac fah tuku, kowos in porongo: nga fah akkalemye mwet kulansap luk, su pangpang Lesak!
9 Dubi dutsen da na ajiye a gaban Yoshuwa! Akwai idanu bakwai a kan wannan dutse guda, zan kuma yi rubutu a kansa,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki, ‘zan kuma kawar da zunubin ƙasan nan a rana ɗaya.
Nga ac filiya ye mutal Joshua sie eot su oasr siska itkosr kac. Nga fah kihlisya sie sim fac, ac in len sefanna nga fah eisla ma koluk lun facl se inge.
10 “‘A wannan rana kowannenku zai gayyaci maƙwabcinsa yă zauna a ƙarƙashin itacen inabi da kuma na ɓaure,’ in ji Ubangiji Maɗaukaki.”
Ke len sac ac mau tuku, kais sie suwos ac fah suli mwet tulan lal in tuku wi engankin moul in misla, rauniyukla ke ima in grape ac sak fig sunowos.”

< Zakariya 3 >