< Rut 2 >

1 To, fa, Na’omi tana da dangi a gefen mijinta da iyalin Elimelek, mutum mai martaba, mai suna Bowaz.
Naomi'nin Boaz adında bir akrabası vardı. Kocası Elimelek'in boyundan olan Boaz, ileri gelen, varlıklı bir adamdı.
2 Sai Rut mutuniyar Mowab ta ce wa Na’omi, “Bari in tafi gonaki in yi kala raguwar hatsi a bayan duk wanda na sami tagomashi daga gare shi.” Na’omi ta ce mata, “Ki je,’yata.”
Bir gün Moavlı Rut, Naomi'ye şöyle dedi: “İzin ver de tarlalara gideyim, iyiliksever bir adamın ardında başak devşireyim.” Naomi, “Git, kızım” diye karşılık verdi.
3 Saboda haka ta tafi ta fara kala a gonaki a bayan masu girbi. Sai ya zamana, ta sami kanta tana aiki a gonar da take ta Bowaz, wanda yake daga dangin Elimelek.
Böylece Rut gidip tarlalarda, orakçıların ardında başak devşirmeye başladı. Bir rastlantı sonucu, kendini Elimelek'in boyundan Boaz'ın tarlasında buldu.
4 Sai ga Bowaz ya iso daga Betlehem ya gai da masu girbi, “Ubangiji yă kasance tare da ku!” Sai suka amsa, “Ubangiji yă albarkace ka!”
Bu arada Beytlehem'den gelen Boaz orakçılara, “RAB sizinle olsun” diye seslendi. Onlar da, “RAB seni kutsasın” karşılığını verdiler.
5 Sai Bowaz ya tambayi shugaban masu girbinsa, “Wace yarinya ce wannan?”
Boaz, orakçıların başında duran adamına, “Kim bu genç kadın?” diye sordu.
6 Shugaban ya amsa, “Ita ce mutuniyar Mowab da ta zo daga Mowab tare da Na’omi.
Orakçıların başında duran adam şu karşılığı verdi: “Naomi ile birlikte Moav topraklarından gelen Moavlı genç kadın budur.
7 Ta ce, ‘Ina roƙo a bar ni in bi bayan masu girbin in yi kala.’ Haka ta shiga cikin gonar ta kuwa yi aiki tun da safe har zuwa yanzu, sai ɗan hutun da ta yi kaɗan.”
Bana gelip, ‘İzin ver de başak devşireyim, orakçıların ardından gidip demetlerin arasındaki artıkları toplayayım’ dedi. Sabahtan şimdiye kadar tarlada çalışıp durdu, çardağın altında pek az dinlendi.”
8 Saboda haka Bowaz ya ce wa Rut, “’Yata, ki saurare ni. Kada ki tafi ki yi kala a wani gona, kada kuma ki tafi daga nan. Ki tsaya nan tare da’yan matana bayi.
Bunun üzerine Boaz Rut'a, “Dinle, kızım” dedi, “Başak devşirmek için başka tarlaya gitme; buradan ayrılma. Burada, benim hizmetçi kızlarla birlikte kal.
9 Ki lura da gonar da mutanena suke girbi, ki bi su tare da’yan matana. Na riga na faɗa wa mazan kada su taɓa ke. Kuma duk sa’ad da kika ji ƙishirwa, ki tafi ki ɗebo ruwa daga tulunan da mazan suka cika.”
Gözün, orakçıların biçtiği tarlada olsun; kızların ardından git. Sana ilişmesinler diye adamlarıma buyruk verdim. Susayınca var git, kuyudan çektikleri suyla doldurdukları testilerden iç.”
10 Jin haka, sai ta rusuna da fuskata har ƙasa ta ce, “Me ya sa na sami irin wannan tagomashi a idanunka da har ka lura da ni, ni da nake baƙuwa?”
Rut eğilip yüzüstü yere kapandı. Boaz'a, “Bir yabancı olduğum halde bana neden yakınlık gösteriyor, bu iyiliği yapıyorsun?” dedi.
11 Bowaz ya amsa, “An faɗa mini duka game da abin kika yi domin surukarki tun mutuwar mijinki, yadda kika bar mahaifinki da mahaifiyarki da kuma ƙasarki kika zo ki yi zama da mutanen da ba ki taɓa sani ba.
Boaz şöyle karşılık verdi: “Kocanın ölümünden sonra kaynanan için yaptığın her şey bana bir bir anlatıldı. Anneni babanı, doğduğun ülkeyi bıraktın; önceden hiç tanımadığın bir halkın arasına geldin.
12 Bari Ubangiji yă sāka maka saboda abin da ka yi. Bari Ubangiji, Allah na Isra’ila yă sāka maka a yalwace, a ƙarƙashin fikafikan da ka sami mafaka.”
RAB yaptıklarının karşılığını versin. Kanatları altına sığınmak için kendisine geldiğin İsrail'in Tanrısı RAB seni cömertçe ödüllendirsin.”
13 Ta ce, “Bari in ci gaba da samun tagomashi a idanunka ranka yă daɗe. Ka ta’azantar da ni ka kuma yi wa baranyarka magana mai alheri ko da yake ban kai matsayi ɗaya daga cikin bayinka’yan mata ba.”
Rut, “Bana çok iyi davrandın, efendim” dedi. “Kölelerinden biri olmadığım halde, söylediğin sözlerle beni teselli ettin, yüreğimi okşadın.”
14 A lokacin cin abinci Bowaz ya ce mata, “Zo nan. Ki ɗebo burodi ki tsoma cikin ruwan inabi.” Da ta zauna tare da masu girbin, sai ya ba ta gasasshe hatsi. Ta ci duk abin da take so har ta bar ragowa.
Yemek vakti gelince Boaz Rut'a, “Buraya yaklaş, ekmek al, pekmeze batırıp ye” dedi. Rut varıp orakçıların yanına oturdu. Boaz ona kavrulmuş başak verdi. Rut bir kısmını yedikten sonra doydu, birazını da artırdı.
15 Da ta tashi don tă yi kala, sai Bowaz ya yi umarni wa samarinsa cewa, “Ko ta tara daga cikin dammuna, kada ku wulaƙanta ta.
Başak devşirmek için kalkınca, Boaz adamlarına, “Demetler arasında da başak devşirsin, ona dokunmayın” diye buyurdu.
16 Ku kuma riƙa zarar mata waɗansu daga dammunan don ta ɗauka, kada ku kwaɓe ta.”
“Hatta onun için demetlerden başak ayırıp yere bırakın da devşirsin. Sakın onu azarlamayın.”
17 Saboda haka Rut ta yi kala a gonar har yamma. Sa’an nan ta sussuka hatsin sha’ir da ta kalata ta sami kamar efa.
Böylece Rut akşama dek tarlada başak devşirdi. Devşirdiği başakları dövünce bir efa kadar arpası oldu.
18 Ta ɗauka ta koma gari sai surukarta ta ga yawan abin da ta kalato. Rut kuma ta fitar da ragowar abin da ta ci bayan ta ƙoshi ta ba ta.
Bunu yüklenip kente döndü. Devşirdiklerini gören kaynanasına ayrıca, tarlada doyduktan sonra artırdığı başakları da çıkarıp verdi.
19 Surukarta ta tambaye ta, “Ina kika yi kala a yau? Ina kika yi aiki? Albarka ta tabbata ga mutumin nan ta ya lura da ke!” Sai Rut ta faɗa wa surukarta game da wurin wanda ta yi ta aiki. Ta ce, “Sunan mutumin da na yi aiki da shi a yau Bowaz ne.”
Naomi, “Bugün nerede başak devşirdin, nerede çalıştın?” diye sordu. “Sana bunca yakınlık göstermiş olan her kimse, kutsansın!” Rut tarlasında çalıştığı adamdan söz ederek kaynanasına, “Bugün tarlasında çalıştığım adamın adı Boaz” dedi.
20 Sai Na’omi ta ce wa surukarta, “Ubangiji yă yi masa albarka! Bai daina nuna alheri ga masu rai da matattu ba.” Ta ƙara da cewa, “Wannan mutum danginmu ne na kusa; shi ɗaya daga cikin danginmu mai fansa.”
Naomi gelinine, “RAB, sağ kalanlardan da ölmüşlerden de iyiliğini esirgemeyen Boaz'ı kutsasın” dedi. Sonra ekledi: “O adam akrabalarımızdan, yakın akrabalarımızdan biridir.”
21 Sa’an nan Rut mutuniyar Mowab ta ce, “Ya ma ce mini, ‘Ki riƙa bin ma’aikatana sai sun ƙare yin girbin dukan hatsina.’”
Moavlı Rut şöyle konuştu: “Üstelik bana, ‘Adamlarım bütün biçme işini bitirinceye kadar onlarla birlikte kal’ dedi.”
22 Na’omi ta ce wa Rut surukarta, “Zai fi miki kyau,’yata ki riƙa tafiya da’yan matansa, domin a gonar wani dabam mai yiwuwa a yi miki lahani.”
Naomi, gelini Rut'a, “Kızım, onun kızlarıyla gitmen daha iyi. Başka bir tarlada sana zarar gelebilir” dedi.
23 Saboda haka Rut ta tsaya kusa da bayi mata na Bowaz don tă yi kala sai da girbin sha’ir da na alkama suka ƙare. Ta kuwa zauna tare da surukarta.
Böylece Rut arpa ile buğday biçimi sonuna kadar Boaz'ın hizmetçi kızlarından ayrılmadı; başak devşirip kaynanasıyla oturmaya devam etti.

< Rut 2 >