< Ru’uya ta Yohanna 15 >

1 Na ga wata babbar alama mai banmamaki a sama, mala’iku bakwai da annobai bakwai na ƙarshe, na ƙarshe, domin da su ne fushin Allah ya cika.
Nantele nalola endango eyamwabho amwanya, engosi eyaswijiziwe; hwali ntumi saba bhali na makhono saba gashele gali makhoma agamalezye (hwego egilyoyo lya Ngolobhe lyali liyiye).
2 Sai na ga abin da ya yi kamar tekun gilashi gauraye da wuta kuma tsaye kusa da teku, waɗanda suka ci nasara bisan dabbar da siffarta da bisan lambar sunanta. Suna riƙe da garayu waɗanda Allah ya ba su
Nalolile lila lyalyafumile abhe nsombi eya bilauri yehasangenywe no mwoto, na eyemeleye mnshenje mwe bahali pashele bhala bhabhali bhamemile hwuyo omnyama ne sanamu yakwe, napamwanya pe namba ye longozya itawa lyakwe. Bali bhakhatilie enonji zyabhapete no Ngolobhe.
3 suka rera waƙar Musa bawan Allah da kuma waƙar Ɗan Ragon suna cewa, “Ayyukanka suna da girma da kuma banmamaki, ya Ubangiji Maɗaukaki. Al’amuranka suna da aminci da kuma gaskiya, ya Sarkin zamanai.
Bhali bhatela eng'oma ya Musa, otumwa wa Ngolobhe, ne ng'oma eya Mwana Ngole: “Embombo zyao ngosi zyashele ziswijisya, Ogosi Ongolobhe, yatabhala gonti. Owawetushele namadala gakwe gelyoli, Omwene owe mataifa.
4 Wane ne ba zai ji tsoronka, yă kuma kawo ɗaukaka ga sunanka ba, ya Ubangiji? Gama kai kaɗai ne mai tsarki. Dukan al’ummai za su zo su yi sujada a gabanka, gama an bayyana ayyukan adalcinka.”
Wenu yabhamenwe ahuhwogope awe Gosi nalizuvye itawa lyaho? Oli wewe womwene womwinza. Hu Mataifa gonti gayenza nahupute hwitagalila lyaho afwatane oli mwinza nembombo zyaho zimanyishe.”
5 Bayan wannan sai na duba, a cikin sama kuwa sai ga haikali, wato, tabanakul na Shaida, a buɗe.
Hu mambo ego nahenyizye, nesehemu enyinza sana, pashele pali ni hema elye ushuhuda, lyalyahiguliwe amwanya.
6 Daga cikin haikalin mala’iku bakwai tare da annobai bakwai suka fito. Suna saye da tufafin lilin masu tsabta masu walƙiya, suna kuma saye da ɗamarar zinariya a ƙirjinsu.
Afume opinza sana bhenza antumi saba bhali na makhono saba, bhakwete amenda aminza gagalabha, nilamba elye dhahabu azyongole mmafubha gabho.
7 Sai ɗaya daga cikin halittu huɗun nan masu rai, ya ba wa mala’iku bakwai nan kwanonin zinariya bakwai cike da fushin Allah, wanda yake raye har abada abadin. (aiōn g165)
Omo owabhala ebhewomi bhane wafumia hwa ntumi saba amabakuli saba ege dhahabu yehamemile ilyo lya Ngolobhe yakhala wila na wila. (aiōn g165)
8 Aka kuma cika haikalin da hayaƙi daga ɗaukakar Allah da kuma daga ikonsa, kuma ba wanda ya iya shiga haikalin sai da aka cika annobai bakwai nan na mala’iku bakwai.
Papali pinza sana hwa memile ilyosi afume huuzuvyo wa Ngolobhe na afume huwezo wakwe. Nomo ha omo yawezizye awinjile paka amakhono saba agantumi saba pagali gakamilishe.

< Ru’uya ta Yohanna 15 >