< Zabura 8 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Bisa ga gittit. Zabura ta Dawuda. Ya Ubangiji, shugabanmu, sunanka da girma take a cikin dukan duniya! Ka kafa ɗaukakarka bisa sammai.
Kuom Jatend Wer. Kaluwore Gi Gitith. Zaburi Mar Daudi. Yaye Jehova Nyasaye, ma Ruodhwa, mano kaka nyingi nigi duongʼ e piny duto! Iseketo duongʼni maler milamo, moyombo polo.
2 Daga leɓunan yara da jarirai ka kafa yabo domin su sa abokan gābanka da masu ɗaukan fansa su yi shiru.
Ne isechano mondo nyithindo kod nyithindo mayom omiyi pak, nikech wasiki, mondo jawasigu kod jachul kuor olingʼ kawuoro timni.
3 Sa’ad da na dubi sammai, aikin yatsotsinka, wata da taurari waɗanda ka ajiye a wurarensu,
Kaparo polo mari ma gin tich lweti, kaparo dwe gi sulwe miseketo kargi,
4 wane ne mutum da kake tunawa da shi, ɗan mutum da kake lura da shi?
to dhano adhana to en angʼo momiyo ipare, wuod dhano to en angʼo momiyo iketo pachi kuome?
5 Ka yi shi ƙasa kaɗan da Allah ka yi masa rawani da ɗaukaka da girma.
Ne ichweye mapiny ne malaike kendo isesidhone osimbo mar duongʼ kod luor.
6 Ka mai da shi mai mulki bisa ayyukan hannuwanka; ka sa kome a ƙarƙashin ƙafafunsa,
Isekete jatelo ewi tich lweti duto; iseketo gik moko duto e bwo tiende:
7 dukan shanu da tumaki, da kuma namun jeji,
Jamni gi kweth duto kod le mager mag bungu,
8 tsuntsayen sararin sama da kifin teku, da dukan abin da yake yawo a ƙarƙashin ruwan teku.
Winy duto mafuyo e kor polo, kod rech manie nam, gi le duto mamol kaluwo yore manie nembe iketo e bwo lochne.
9 Ya Ubangiji, shugabanmu, sunanka da girma take a cikin dukan duniya!
Yaye Jehova Nyasaye, ma Ruodhwa, mano kaka nyingi nigi duongʼ e piny duto!

< Zabura 8 >