< Zabura 64 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka ji ni, ya Allah, yayinda nake faɗin abin da yake damuna; ka tsare raina daga barazanan abokin gāba.
Aw Khawsa, kang ngaih kyinaak awi ka sa awh ve, ngai law lah; kqih awm qaal anglakawhkawng ka hqingnaak ve hlip chung lah.
2 Ka ɓoye ni daga ƙulle-ƙullen mugaye, daga daure dauren wannan taro masu aikata mugunta.
Thlakchekhqi a tengnaak awhkawng ni thuh nawhtaw, khawboek chekhqi awipungkhqi ven awhkawng ni thuh lah.
3 Sukan wāsa harsunansu kamar takuba su harba kalmominsu kamar kibiyoyi masu kisa.
Amim laikhqi ce zawzi amyihna taak pat la unawh, ak chy ak ngan la amyihna amik awi ing thlang hyt uhy.
4 Sukan yin kwanto su harbi marar laifi; sukan yi harbi nan da nan, ba tsoro.
Ak awm dym thlang ce mah unawh kaap uhy, kqihnaak taak kaana, anih ce kaap zap uhy.
5 Sukan ƙarfafa juna a mugayen ƙulle-ƙullensu, sukan yi magana yadda za su ɓoye tarkunansu; su ce, “Wa zai gan su?”
Ak che ik-oeih poeknaak awh tha pe qu unawh, ang hypna ami dun thang akawng ce kqawn uhy; “U ing a huh tang kaw?” ti uhy.
6 Sukan yi ƙulle-ƙullen rashin adalci su ce, “Mun gama ƙulla cikakkiyar maƙarƙashiya tsab!” Zuciyar mutum da tunaninsa, suna da wuyar ganewa.
Amak thym ik-oeih awh za qu unawh, “sai ham hly nik poek hloem lauh hy aa!” ti uhy. Thlanghqing ak kawlung ve qaai kqawn thai pai hy.
7 Amma Allah zai harbe su da kibiyoyi; nan da nan za a buge su su fāɗi.
Cehlai, cekkhqi ce Khawsa ing la ing kaap kaw; kawlkalh awh cekkhqi ce kaap hawh kaw.
8 Zai juya harshensu a kansu yă kuma kawo su ga hallaka; duk waɗanda suka gan su za su kaɗa kai, suna musu ba’a.
A mimah am lai ha ce hawi pek khqi khup phlet kawmsaw plawci sak khqi kaw; ak hukhqi boeih ing thekhanaak ing a lu thlek sih kawm uh.
9 Dukan mutane za su ji tsoro; za su yi shelar ayyukan Allah su kuma yi tunanin abin da ya aikata.
Thlanghqing boeih ing kqih hawh kawm uh; Khawsa bibi ce kqawn kawm usaw a ik-oeih sai ce poek kawm uh.
10 Bari masu adalci su yi farin ciki a cikin Ubangiji su kuma nemi mafaka a gare shi; bari dukan masu gaskiya a zuciya su yabe shi!
Thlakdyng ingtaw Khawsa awh zeel seitaw amah awh ce thuk seh; kawlung ak dyngkhqi boeih ing amah kyihcah seh!

< Zabura 64 >