< Zabura 45 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Da salon “Lili.” Na’ya’yan Kora maza. Maskil Waƙar Aure. Zuciyata ta cika da kyakkyawan kan magana yayinda nake rera ayoyina wa sarki; harshena ne alƙalamin ƙwararren marubuci.
Andipore’ ty troko i talily soay: Hoe iraho: I mpanjakay ro fitoloñako; fisokim-panokitse mahimbañe ty lelako.
2 Kai ne mafi kyau cikin mutane an kuma shafe leɓunanka da alheri, da yake Allah ya albarkace ka har abada.
Tsomerentsereñe ta o ana’ondatio n’Iheo; idoañam-pañisohañe o fivimbi’oo, aa le nitahien’Añahare kitro añ’afe’e.
3 Ka ɗaura takobinka a gefenka, ya jarumi; ka rufe kanka da ɗaukaka da kuma daraja.
Adiaño an-toha’o ty fibara’o, ry Fanalolahy, ty enge’o naho volonahe’o.
4 Cikin darajarka ka hau zuwa nasara a madadin gaskiya, tawali’u da adalci; bari hannunka na dama yă nuna ayyukan banmamaki.
Mionjona am-pandreketañe am-bolonahe’o, hañonjonañe ty hatò naho ty halèn-arofo, vaho ty havantañañe; le hañoke azo an-­draha mampañeveñe ty fità’o havana.
5 Bari kibiyoyinka masu tsini su huda zukatan abokan gāban sarki; bari al’ummai su fāɗi ƙarƙashin ƙafafunka.
Masioñe ty ana-pale’o añ’arofon-drafelahi’ i mpanjakay ao—mihotrakotrak’ ambane’o ondatio;
6 Kursiyinka, ya Allah, zai kasance har abada abadin; sandar adalci zai zama sandar mulkinka.
Nainai’e donia, ry Andrianañahare, ty fiambesa’o; kobain-kavantañañe ty kobaim-pifehea’o.
7 Kana ƙaunar abin da yake daidai kana kuma ƙin mugunta; saboda haka Allah, Allahnka, ya sa ka a bisa abokanka ta wurin shafe ka da man farin ciki.
Fitea’o ty havañonañe, falai’o ty hatsivokarañe; aa le nañory azo t’i Andrianañahare, Andrianañahare’o, an-tsolim-pirebehañe ambone’ o rañe’oo.
8 Dukan rigunanka suna ƙanshin turaren mur da na aloyes, da na kashiya; daga kowace fadan da aka yi masa ado da hauren giwa kaɗe-kaɗen tsirkiya kan sa ka murna.
Ze hene saro’o ro tsotse naho emboke vaho mañidè! marovany boak’ amo anjomba nitemereñe nifem-bibio ro ifalea’o.
9 ’Ya’yan sarki mata suna cikin matan da ake girmama; a hannun damarka kuwa ga amarya, sarauniya saye da ofir zinariya.
Anak’ampelam-panjaka ro amo noro’oo; mijohañe am-pitàn-kavana’o eo ty tañanjomba’o am-bolamena ki’ i Ofire.
10 Ki saurara, ya ke diya, ki lura ku kuma kasa kunne, Ki manta da mutanenki da gidan mahaifinki.
Mitsendreña ry anak’ampela, Inao! atokilaño ty sofi’o, andikofo o rofoko’oo, naho ty anjomban-drae’o.
11 Sarki ya cika da sha’awar kyanki; ki girmama shi, gama shi ne maigidanki.
Mahasinda i mpanjakay ty hamontramontra’o; iambaneo kanao talè’o.
12 Diyar Taya za tă zo da kyauta, mawadata za su nemi tagomashinki.
Hibanabana ama’e ty anak’ ampela’ i Tsore, Hipay fañisoahañ’ ama’e o mpañaleale am’ondatio.
13 Gimbiya tana fada, kyakkyawa ce ainun; an saƙa rigarta da zaren zinariya.
Fanjàka añ’anjomba ao ty anak’ampela’ i mpanjakay, vinahotse am-­bolamena o saro’eo.
14 Cikin riguna masu ado aka kai ta wurin sarki; abokanta budurwai suna biye da ita aka kuwa kawo su gare ka.
Ho roroteñe mb’amy mpanjakay mb’eo an-tsaroñe soa vinahotse, hasese ama’o rekets’ o somondrara mpiama’e mpañotroñe azeo.
15 Aka bi da su cikin farin ciki da murna; suka shiga fadan sarki.
Amañ’ehake naho an-drebeke ro aneseañe iareo; ie ampiziliheñe añ’anjomba’ i mpanjakay.
16 ’Ya’yanka maza za su maye matsayin kakanninka; za ka sa su yi mulki a duk fāɗin ƙasar.
Handimbe’an-droae’o o ana-dahi’oo; horiza’o ho mpiaolo’ i tane iabiy iereo.
17 Zan sa a tuna da kai a dukan zamanai; saboda haka al’ummai za su yabe ka har abada abadin.
Hampitiahieko ze hene tariratse ty tahina’o, hañandriañe azo nainai’e donia ondatio.

< Zabura 45 >