< Zabura 26 >

1 Ta Dawuda. Ka nuna rashin laifina, ya Ubangiji, gama na yi rayuwa marar zargi; Na dogara ga Ubangiji ba tare da kaucewa ba.
Nataon’ i Davida.
2 Ka jarraba ni, ya Ubangiji, ka kuma gwada ni, ka bincike zuciyata da tunanina;
Diniho aho, Jehovah ô, ka fantaro; izahao toetra ny voako sy ny foko.
3 gama ƙaunarka kullum tana a gabana, kuma ina cin gaba da tafiya a cikin gaskiyarka.
Fa ny famindram-ponao no eo anoloan’ ny masoko; ary mandeha amin’ ny fahamarinanao aho.
4 Ba na zama tare da masu ruɗu, ko in yi tarayya da masu riya;
Tsy mba miara-mipetraka amin’ ny olon-dratsy aho, na manan-draharaha amin’ ny olom-petsy.
5 na ƙi jinin taron masu aikata mugunta na ƙi in zauna tare da mugaye.
Halako ny fiangonan’ ny mpanao ratsy; ary tsy miara-mipetraka amin’ ny ratsy fanahy aho.
6 Na wanke hannuwana cikin rashin laifi, ina yawo a bagadenka Ya Ubangiji,
Manasa ny tanako noho ny fahamarinako aho, ka te-hitoetra eo akaikin’ ny alitaranao, Jehovah ô,
7 ina shelar yabonka da ƙarfi ina faɗin dukan ayyukanka masu banmamaki.
Mba hanao feo fiderana, ka hilaza ny asanao mahagaga rehetra.
8 Ina ƙaunar gidan da kake zama, ya Ubangiji, wurin da ɗaukakarka ke zaune.
Jehovah ô, tiako ny trano itoeranao, dia ny fonenan’ ny voninahitrao.
9 Kada ka ɗauke raina tare da masu zunubi raina tare da masu son yin kisankai
Aza mitondra ny fanahiko hiara-maty amin’ ny mpanota, na ny aiko amin’ ny mpandatsa-drà,
10 waɗanda akwai mugayen dabaru a hannuwansu, waɗanda hannuwansu na dama suna cike da cin hanci.
Izay misy fitaka eny an-tànany, ary feno kolikoly ny tànany ankavanana.
11 Amma na yi rayuwa marar zargi; ka cece ni ka kuma yi mini jinƙai.
Fa izaho kosa dia mandeha amin’ ny fahamarinako; avoty sy amindrao fo aho.
12 Ƙafafuna suna tsaye daram; cikin taro mai girma zan yabi Ubangiji.
Ny tongotro mijoro eo amin’ ny tany marina; eo am-piangonana no isaorako an’ i Jehovah.

< Zabura 26 >