< Zabura 140 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Ka cece ni, ya Ubangiji, daga mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici,
Til Sangmesteren. En Salme af David.
2 masu shirya maƙarƙashiya a zukatansu suna kuma kawo yaƙi kullum.
Red mig, HERRE, fra onde Mennesker, vær mig et Værn mod Voldsmænd,
3 Suna sa harsunansu su yi kaifi kamar na maciji; dafin gamsheƙa yana a leɓunansu. (Sela)
der pønser paa ondt i Hjertet og daglig ægger til Strid.
4 Ka kiyaye ni, ya Ubangiji, daga hannuwan mugaye; ka tsare ni daga mutane masu rikici waɗanda suke shirin kwashe ni a ƙafafu.
De hvæsser Tungen som Slanger, har Øglegift under deres Læber. (Sela)
5 Masu girman kai sun sa mini tarko; sun shimfiɗa igiyoyin ragarsu sun kuma shirya mini tarko a hanyata. (Sela)
Vogt mig, HERRE, for gudløses Haand, vær mig et Værn mod Voldsmænd, som pønser paa at bringe mig til Fald.
6 Ya Ubangiji, na ce maka, “Kai ne Allahna.” Ka ji kukata ta neman jinƙai, ya Ubangiji.
Hovmodige lægger Snarer og Strikker for mig, breder et Net for min Fod, lægger Fælder for mig ved Vejen. (Sela)
7 Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mai fansana mai ƙarfi, wanda yake garkuwoyin kaina a ranar yaƙi.
Jeg siger til HERREN: Du er min Gud, HERRE, lyt til min tryglende Røst!
8 Kada ka biya wa mugaye bukatunsu, ya Ubangiji; kada ka bar shirinsu su yi nasara, in ba haka ba za su yi fariya. (Sela)
HERRE, Herre, min Frelses Styrke, du skærmer mit Hoved paa Stridens Dag.
9 Bari kawunan waɗanda suka kewaye ni su rufu da masifun da leɓunansu suka jawo.
Opfyld ej, HERRE, den gudløses Ønsker, lad ikke hans Raad have Fremgang!
10 Bari garwashin wuta yă zubo a kansu; bari a jefar da su cikin wuta, cikin rami mai zurfi, kada su sāke tashi.
Lad dem ikke løfte Hovedet mod mig, lad deres Trusler ramme dem selv!
11 Kada masu ɓata suna su taɓa kahu a ƙasar; bari masifa ta farauci mutane masu rikici.
Det regne paa dem med gloende Kul, styrt dem i Dybet, ej staa de op!
12 Na san cewa Ubangiji ya shirya wa matalauta adalci yana kuma yi wa mabukata adalci.
Lad ikke Bagtaleren holde sig i Landet, ondt ramme Voldsmanden Slag i Slag!
13 Tabbatacce masu adalci za su yabi sunanka masu aikata gaskiya kuma za su zauna a gabanka.
Jeg ved, at HERREN vil føre de armes Sag og skaffe de fattige Ret. For vist skal retfærdige prise dit Navn, oprigtige bo for dit Aasyn.

< Zabura 140 >