< Zabura 139 >
1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni.
Ho a i Talè, Sabo’ i Davide. Ry Iehovà, fa nitsikarahe’o iraho, mbore arofoana’o.
2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi; ka san tunanina daga nesa.
Arofoana’o ty fitobohako naho ty fiongahako; oni’o ty ereñeren-troko ndra te tsietoitàne añe.
3 Ka san fitata da kuma kwanciyata; ka saba da dukan hanyoyina.
Vandroñe’o o liakoo, naho o fandreakoo; hene arofoana’o o lalakoo.
4 Kafin in yi magana da harshena ka santa gaba ɗaya, ya Ubangiji.
Ie mbe tsy an-delako ao ty fivolako, Hete! ry Iehovà, kila arofoana’o.
5 Ka kewaye ni, gaba da baya; ka sa hannunka a kaina.
Nifahera’o raho— aolo eo naho amboho ao; vaho nisazoha’o fitàñe.
6 Irin wannan sanin game da ni ya fi ƙarfin magana, ya fi ƙarfi in gane.
Loho fanjàka amako i hilala zay, abo, tsy takako.
7 Ina zan tafi daga Ruhunka? Ina zan gudu in tafi daga gabanka?
Aia ty hombako hisitak’ amy Arofo’oy? Aia ty hibotitsihako o lahara’oo?
8 In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol )
Ie mionjom-b’an-dikerañe mb’eo iraho, eo irehe; naho alafiko an-kerakerak’ ao ty fandreako, hehe t’ie eo; (Sheol )
9 In na tashi a fikafikan safiya, in na sauka a gefe mai nisa na teku,
Ie rambeseko o ela’ i maraiñeio, naho mitoetse añ’ olon-driake tsietoitane añe,
10 can ma hannunka zai bishe ni, hannunka na dama zai riƙe ni gam.
eo ka ty hitehafam-pità’o ahy, naho hanazok’ ahiko ty fità’o havana.
11 In na ce, “Tabbatacce duhu zai ɓoye ni haske kuma zai zama dare kewaye da ni,”
Ie anoeko ty hoe, Toe hanafotse ahy ty ieñe, vaho hivalike ho haleñe ty hazavàñe amako,
12 duhu ma ba zai zama duhu gare ka ba; dare zai haskaka kamar rana, gama duhu ya yi kamar haske gare ka.
Fe ndra o hamoromoroñañeo ro tsy maieñe ama’o, mireandreañe hoe i àndroy ty haleñe, hàmbañe ty hazavàñe naho ty ieñe.
13 Gama ka halicci ciki-cikina; ka gina ni gaba ɗaya a cikin mahaifar mahaifiyata.
Tsinene’o o añovakoo; nanenoñ’ ahy an-tron-dreneko ao.
14 Ina yabonka domin yadda ka yi ni abin tsoro ne da kuma abin mamaki; ayyukanka suna da banmamaki, na san da haka sosai.
Andriañeko irehe, fa an-karevendreveñañe naho halatsàñe ty nitsene’o ahiko; fanjàka o satam-pità’oo, toe apota’ ty fiaiko.
15 Ƙasusuwana ba a ɓoye suke a gare ka ba sa’ad da aka yi ni asirce. Sa’ad da saƙa ni gaba ɗaya a zurfafan duniya.
Tsy nietak’ ama’o o taolakoo, ie nanoeñe an-kafitse ao, naho nitseneñe an-kahimbañe an-kalalefan-tane ao,
16 Idanunka sun ga jikina marar fasali; dukan kwanakin da aka tsara mini a rubuce suke a littafinka kafin ɗayansu yă kasance.
Nivazohom-pihaino’o o nanoeñe ahikoo, naho nipatereñe amy boke’oy ze hene andro norizañe ho ahy, ie mboe tsy teo ty raike.
17 Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah! Yawansu ba su da iyaka!
Miheotse amako o fivetsevetse’oo ry Andrianañahare! Mienene t’ie mitraoke!
18 A ce zan iya ƙirgansu, za su fi yashin teku yawa. Sa’ad da na farka, ina nan tare da kai har yanzu.
Ie imaneako iake, le andikoara’e ty ia’ o faseñeo. ie tsekake, le mbe ama’o eo.
19 Da kawai za ka kashe mugaye, ya Allah! Ku rabu da ni, ku masu kisankai!
Ehe ohoño loza o lo-tserekeo, ry Andrianañahare! Mihankàña amako arè, ry ondaty mpampiori-dioo,
20 Suna magana game da kai da mugun nufi; maƙiyanka suna ɗaukan sunanka a banza.
Injè’ iareo an-keloke irehe, manoñoñe Azo tsy vente’e o malaiñ’Azoo;
21 Ba ina ƙin masu ƙinka ba, ya Ubangiji, ina kuma ƙyamar waɗanda suke tayar maka ba?
Tsy hejeko hao o tsy tea azoo, ry Iehovà? Tsy hifangantoreko hao o miatreatre ama’oo?
22 Ba ni da wani abu da nake musu sai kiyaye kawai; na ɗauke su abokan gābana.
Toe hejeko am-palai-mena; fonga volilieko ho rafelahiko.
23 Ka bincike ni, ya Allah ka kuma san zuciyata; ka gwada ni ka kuma san damuwata.
Tsikaraho iraho, ry Andrianañahare, arofoano ty troko; tsoho vaho arendreho o fitsakoreakoo.
24 Duba ko akwai wani laifi a cikina, ka bishe ni a madawwamiyar hanya.
Vazoho, he amako ao ty fiolañe, vaho iaolò mb’an-dalañe nainai’e mb’eo.