< Zabura 136 >

1 Ku yi godiya ga Ubangiji, gama nagari ne shi.
O give thanks to Jehovah, for he is good, for his loving kindness is forever.
2 Ku yi godiya ga Allahn alloli.
O give thanks to the God of gods, for his loving kindness is forever.
3 Ku yi godiya ga Ubangijin iyayengiji.
O give thanks to the Lord of lords, for his loving kindness is forever,
4 Gare shi wanda shi kaɗai yake aikata abubuwan banmamaki,
to him who alone does great wonders, for his loving kindness is forever,
5 Wanda ta wurin ganewarsa ya yi sammai,
to him who by understanding made the heavens, for his loving kindness is forever,
6 Wanda ya shimfiɗa duniya a kan ruwaye,
to him who spread forth the earth above the waters, for his loving kindness is forever,
7 Wanda ya yi manyan haskoki,
to him who made great lights, for his loving kindness is forever,
8 Rana don tă yi mulkin yini,
the sun to rule by day, for his loving kindness is forever,
9 Wata da taurari kuma don su yi mulkin dare;
the moon and stars to rule by night, for his loving kindness is forever,
10 Gare shi wanda ya kashe’ya’yan fari Masar
to him who smote Egypt in their firstborn, for his loving kindness is forever,
11 Ya kuma fitar da Isra’ila daga cikinsu
and brought out Israel from among them, for his loving kindness is forever,
12 Da hannu mai ƙarfi da hannu mai iko;
with a strong hand, and with an outstretched arm, for his loving kindness is forever,
13 Gare shi wanda ya raba Jan Teku biyu
to him who divided the Red Sea apart, for his loving kindness is forever,
14 Ya kawo Isra’ila ta tsakiyarsa,
and made Israel to pass through the midst of it, for his loving kindness is forever,
15 Amma ya share Fir’auna da mayaƙansa cikin Jan Teku;
but overthrew Pharaoh and his army in the Red Sea, for his loving kindness is forever,
16 Gare shi wanda ya bi da mutanensa cikin hamada,
to him who led his people through the wilderness, for his loving kindness is forever,
17 Wanda ya buge manyan sarakuna,
to him who smote great kings, for his loving kindness is forever,
18 Ya karkashe manyan sarakuna,
and killed famous kings, for his loving kindness is forever,
19 Sihon sarkin Amoriyawa
Sihon king of the Amorites, for his loving kindness is forever,
20 Da kuma Og sarkin Bashan,
and Og king of Bashan, for his loving kindness is forever,
21 Ya kuma ba da ƙasarsu gādo,
and gave their land for a heritage, for his loving kindness is forever,
22 Gādo ga bawansa Isra’ila;
even a heritage to Israel his servant, for his loving kindness is forever,
23 Shi wanda ya tuna da mu cikin ƙasƙancinmu
who remembered us in our low estate, for his loving kindness is forever,
24 Ya kuma’yantar da mu daga abokan gābanmu,
and has delivered us from our adversaries, for his loving kindness is forever,
25 Wanda kuma ke ba da abinci ga kowace halitta.
who gives food to all flesh, for his loving kindness is forever.
26 Ku yi godiya ga Allah na sama.
O give thanks to the God of heaven, for his loving kindness is forever.

< Zabura 136 >