< Zabura 131 >

1 Waƙar haurawa. Ta Dawuda. Zuciyata ba mai girman kai ba ce, ya Ubangiji, idanuna ba sa fariya; ban dami kaina da manyan al’amura ba ko abubuwan da suka sha ƙarfina.
A SONG OF THE ASCENTS. BY DAVID. YHWH, my heart has not been haughty, Nor have my eyes been high, Nor have I walked in great things, And in things too wonderful for me.
2 Amma na haƙura na kuma kwantar da raina; kamar yaron da aka yaye tare da mahaifiyarsa, kamar yaron da aka yaye haka raina yake a cikina.
Have I not compared, and kept my soul silent, As a weaned one by its mother? As a weaned one by me [is] my soul.
3 Ya Isra’ila, sa zuciyarka ga Ubangiji yanzu da har abada kuma.
Israel waits on YHWH, From now on, and for all time!

< Zabura 131 >