< Zabura 130 >
1 Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
Nkunga wunyimbudulu mu nzila yinkuendila ku nzo Yave. Bu nditotuka mu mabulu madi thipula, ndiyamikina kuidi ngeyo, a Yave.
2 Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
A Yave, wa mbemboꞌama; bika wutamba matu maku mu yamikina kuama mu diambu di lusadusu.
3 In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
Enati ngeyo, a Yave, weti tangisa masumu A Yave buna nani wulenda telama e?
4 Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
Vayi kuidi ngeyo kuidi ndemvukulu yi masumu; diawu fueni kinzuku.
5 Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
Ndimvingila Yave, muelꞌama wulembo vingila; ayi mu mambu mandi, ndintula diana diama.
6 Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
Muelꞌama wumvingila Yave viokila minsungi mimvingila nsuka. Nyinga viokila minsungi mimvingila nsuka.
7 Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
A Iseli, tula diana diaku mu Yave Bila mu niandi muidi luzolo lu ngolo ayi mu niandi muidi khudulu yiduka.
8 Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.
Niandi veka wela kula Iseli mu masumu mawu moso.