< Zabura 13 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Zabura ta Dawuda. Har yaushe, ya Ubangiji? Za ka manta da ni har abada ne? Har yaushe za ka ɓoye fuskarka daga gare ni?
¿Me olvidarás para siempre de tu memoria, oh Señor? ¿Hasta cuando tu rostro se alejará para siempre de mí?
2 Har yaushe zan yi kokawa da tunanina kuma kowace rana in kasance da damuwa a zuciyata? Har yaushe abokin gābana zai yi nasara a kaina?
¿Cuánto tiempo habrán de sufrir mi alma, y con tristeza en mi corazón todo el día? ¿Hasta cuándo tendrá poder sobre mí el que está en mi contra?
3 Ka dube ni ka amsa mini, ya Ubangiji Allahna. Ka ba da haske ga fuskata, ko in yi barci cikin mutuwa;
Mírame y dame una respuesta, oh Señor mi Dios; deja que tu luz brille sobre mí, para que el sueño de la muerte no me alcance;
4 abokin gābana zai ce, “Na sha ƙarfinsa,” kuma abokan gābana za su yi murna sa’ad da na fāɗi.
Y el que está contra mí no puede decir: yo lo he vencido; y aquellos que me molestan pueden no estar contentos si yo resbalara.
5 Amma na dogara a kan ƙaunarka marar ƙarewa; zuciyata tana farin ciki a cikin cetonka.
Pero he tenido fe en tu misericordia; mi corazón se alegrará en tu salvación.
6 Zan rera ga Ubangiji gama ya yi mini alheri.
Cantaré al Señor, por él bien que me ha hecho.

< Zabura 13 >