< Zabura 129 >

1 Waƙar haurawa. Sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, bari Isra’ila yă ce,
Israel, srumun luman akkeok lun mwet lokoalok nu suwos Oe ke kowos fusr ah me.
2 sun yi mini danniya ƙwarai tun ina ƙarami, amma ba su yi nasara a kaina ba.
“Oe ke nga fusr ah me nwe inge, Mwet lokoalok luk elos akkeokyeyu arulana upa, Tusruktu elos tiana kutangyula.
3 Manoma sun nome bayana suka yi kunyoyinsu da tsayi.
Elos kanteya fintukuk arulana loal Oana ke elos pikin acn in orek ima lalos uh.
4 Amma Ubangiji mai adalci ne; ya’yantar da ni daga igiyoyin mugaye.
Tusruktu LEUM GOD, su arulana suwoswos, El aksukosokyeyula liki moul in kohs.”
5 Bari dukan waɗanda suke ƙin Sihiyona a juye da su baya da kunya.
Lela tuh elos nukewa su srunga Zion In kutangyukla ac lillilyak.
6 Bari su zama kamar ciyawa a kan rufi, wadda takan bushe kafin tă yi girma;
Lela tuh elos in oana mah su yoki oan fin mangon lohm uh, Su paola ac tia ku in kapak.
7 da ita mai girbi ba ya iya cika hannuwansa, balle wanda yake tarawa yă cika hannuwansa.
Wangin mwet sifelosyak inpaolos, Ku losani ac usla.
8 Kada masu wuce su ce, “Albarkar Ubangiji ta kasance a kanku; muna sa muku albarka a cikin sunan Ubangiji.”
Wangin mwet su fahsr alukela acn se inge fah fahk, “Lela God Elan akinsewowoye kom! Kut akinsewowoye kom ke Inen LEUM GOD.”

< Zabura 129 >