< Zabura 121 >

1 Waƙar haurawa. Na tā da idanuna zuwa wajen tuddai, ta ina ne taimakona zai zo?
Ein Stufenlied. - Erhöb ich zu den Bergen meine Augen, von ihrer keinem käm mir Hilfe.
2 Taimakona zai zo daga wurin Ubangiji, wanda ya kafa sama da ƙasa.
Vom Herrn kommt meine Hilfe von dem Schöpfer Himmels und der Erde.
3 Ba zai bari ƙafarka tă yi santsi ba, shi da yake tsaronka ba zai yi gyangyaɗi ba;
Nie läßt er deine Füße gleiten; dein Hüter schlummert nicht.
4 tabbatacce, shi da yake tsaron Isra’ila ba ya gyangyaɗi ko barci.
O nein! Nicht schläft, nicht schlummert der Hüter Israels.
5 Ubangiji yana tsaronka, Ubangiji ne inuwa a hannun damanka;
Dein Hüter ist der Herr. Dein Schirm zu deiner Rechten ist der Herr.
6 rana ba za tă buge ka cikin yini ba balle wata da dare.
Dir schadet nicht bei Tag die Sonne und nicht der Mond bei Nacht.
7 Ubangiji zai kiyaye ka daga dukan masifa, zai tsare ranka;
Vor allem Leid behütet dich der Herr, behütet deine Seele.
8 Ubangiji zai kiyaye shigarka da fitarka yanzu da har abada kuma.
Der Herr behütet so dein Kommen wie auch dein Gehn, so jetzt wie alle Zeit.

< Zabura 121 >