< Zabura 114 >

1 Sa’ad da Isra’ila ya fito daga Masar, gidan Yaƙub daga mutane masu baƙon harshe,
Quand Israël sortit d’Égypte, quand la maison de Jacob s’éloigna d’un peuple barbare,
2 Yahuda ya zama wuri mai tsarki na Allah, Isra’ila mallakarsa.
Juda devint son sanctuaire, Israël son domaine.
3 Teku ya kalla ya kuma gudu, Urdun ya juye da baya;
La mer le vit et s’enfuit, le Jourdain retourna en arrière;
4 duwatsu suka yi tsalle kamar raguna, tuddai kamar tumaki.
les montagnes bondirent comme des béliers, les collines comme des agneaux.
5 Me ya sa, ya teku, kika gudu, Ya Urdun, ka juya baya,
Qu’as-tu, mer, pour t’enfuir? Jourdain, pour retourner en arrière?
6 ku duwatsu, kuka yi tsalle kamar raguna, ku tuddai, kamar tumaki?
Qu’avez-vous, montagnes, pour bondir comme des béliers, et vous, collines, comme des agneaux?
7 Ki yi rawar jiki, ya duniya, a gaban Ubangiji, a gaban Allah na Yaƙub,
Tremble, ô terre, devant la face du Seigneur, devant la face du Dieu de Jacob,
8 wanda ya juye dutse ya zama tafki, dutse mai ƙarfi zuwa maɓulɓulan ruwa.
qui change le rocher en étang, le roc en source d’eaux.

< Zabura 114 >