< Karin Magana 1 >

1 Karin maganar Solomon ɗan Dawuda, sarkin Isra’ila.
Prièe Solomuna sina Davidova, cara Izrailjeva,
2 Ga karin magana da za su taimake ka don samun hikima da horo; don ganewa kalmomi masu zurfi;
Da se poznaje mudrost i nastava, da se razumiju rijeèi razumne,
3 don neman rayuwa ta horo da kuma ta hankali, kana yin abin da yake daidai, mai adalci da kuma wanda ya dace;
Da se prima nastava u razumu, u pravdi, u sudu i u svemu što je pravo,
4 don sa marar azanci yă yi hankali, yă sa matasa su sani, su kuma iya rarrabewa,
Da se daje ludima razboritost, mladiæima znanje i pomnjivost.
5 bari masu hikima su saurara, su kuma ƙara ga saninsu, bari masu tunani kuma su sami jagora,
Mudar æe slušati i više æe znati, i razuman æe steæi mudrost,
6 don su fahimci karin magana da kuma misalai, kalmomi da kuma kacici-kacici masu hikima.
Da razumije prièe i znaèenje, rijeèi mudrijeh ljudi i zagonetke njihove.
7 Tsoron Ubangiji shi ne masomin ilimi, amma wawaye sun rena hikima da horo.
Poèetak je mudrosti strah Gospodnji; ludi preziru mudrost i nastavu.
8 Ɗana, ka saurari umarnin mahaifinka kada kuma ka ƙyale koyarwar mahaifiyarka.
Slušaj, sine, nastavu oca svojega, i ne ostavljaj nauke matere svoje.
9 Za su zama kayan ado don su inganta ka da kuma sarƙar wuya don su yi wa wuyanka ado.
Jer æe biti vijenac od milina oko glave tvoje, i grivna na grlu tvom.
10 Ɗana, in masu zunubi sun jarabce ka, kada ka yarda.
Sine moj, ako bi te mamili grješnici, ne pristaj;
11 In suka ce, “Zo mu tafi; mu yi kwanton ɓauna, mu nemi wani mu kashe, mu fāɗa wa marasa laifi;
Ako bi rekli: hodi s nama da vrebamo krv, da zasjedamo pravome ni za što;
12 mu haɗiye su da rai gaba ɗaya kamar kabari, kamar waɗanda suke gangarawa zuwa rami; (Sheol h7585)
Proždrijeæemo ih kao grob žive, i svekolike kao one koji slaze u jamu; (Sheol h7585)
13 za mu sami dukiya masu daraja iri-iri, mu kuma cika gidajenmu da ganima;
Svakojakoga blaga dobiæemo, napuniæemo kuæe svoje plijena;
14 ka haɗa kai da mu, za mu kuwa raba abin da muka sato”
Bacaæeš ždrijeb svoj s nama; jedan æe nam tobolac biti svjema;
15 ɗana, kada ka tafi tare da su, kada ka taka ƙafarka a hanyarsu;
Sine moj, ne idi na put s njima, èuvaj nogu svoju od staze njihove.
16 gama ƙafafunsu kan yi sauri ga yin zunubi, suna saurin yin kisankai.
Jer nogama svojim trèe na zlo i hite da proljevaju krv.
17 Ba shi da amfani a kafa tarko a idanun dukan tsuntsaye!
Jer se uzalud razapinje mreža na oèi svakoj ptici;
18 Waɗannan irin mutane kansu suke kafa wa tarko; ba sa kama kome, sai rayukansu!
A oni vrebaju svoju krv i zasjedaju svojoj duši.
19 Dukan waɗanda suke neman ribar da ba a samu a hanya mai kyau; ƙarshen wannan yakan ɗauke rayukansu.
Taki su putovi svijeh lakomijeh na dobitak, koji uzima dušu svojim gospodarima.
20 Hikima tana kira da ƙarfi a kan titi, tana ɗaga muryarta a dandalin taron jama’a;
Premudrost vièe na polju, na ulicama pušta glas svoj;
21 tana kira da ƙarfi a kan tituna masu surutu, tana yin jawabinta a hanyoyin shiga gari.
U najveæoj vrevi vièe, na vratima, u gradu govori svoje besjede:
22 “Har yaushe ku da kuke marasa azanci za ku ci gaba a hanyoyinku marasa azanci? Har yaushe ku masu ba’a za ku yi ta murna cikin ba’arku wawaye kuma ku ƙi ilimi?
Ludi, dokle æete ljubiti ludost? i potsmjevaèima dokle æe biti mio potsmijeh? i bezumni dokle æe mrziti na znanje?
23 Da a ce kun saurari tsawatata, da na faɗa muku dukan abin da yake zuciyata in kuma sanar da ku tunanina.
Obratite se na karanje moje; evo, izasuæu vam duh svoj, kazaæu vam rijeèi svoje.
24 Amma da yake kun ƙi ni sa’ad da na yi kira ba kuma wanda ya saurara sa’ad da na miƙa hannuna,
Što zvah, ali ne htjeste, pružah ruku svoju, ali niko ne mari,
25 da yake kun ƙi dukan shawarata ba ku kuma yarda da tsawatata ba,
Nego odbaciste svaki savjet moj, i karanja mojega ne htjeste primiti;
26 Zan yi muku dariya sa’ad da masifa ta same ku, zan yi muku ba’a sa’ad da bala’i ya same ku,
Zato æu se i ja smijati vašoj nevolji, rugaæu se kad doðe èega se bojite;
27 sa’ad da bala’i ya sha kanku kamar hadiri, sa’ad da masifa ta share ku kamar guguwa, sa’ad damuwa da wahala suka mamaye ku.
Kad kao pustoš doðe èega se bojite, i pogibao vaša kao oluja kad doðe, kad navali na vas nevolja i muka.
28 “Sa’an nan za su kira gare ni amma ba zan amsa ba; za su neme ni amma ba za su same ni ba.
Tada æe me zvati, ali se neæu odazvati; rano æe tražiti, ali me neæe naæi.
29 Da yake sun ƙi sani ba su kuwa zaɓi tsoron Ubangiji ba,
Jer mrziše na znanje, i straha Gospodnjega ne izabraše;
30 da yake ba su karɓi shawarata ba suka kuwa yi kunnen ƙashi ga tsawatata,
Ne pristaše na moj svjet, i preziraše sva karanja moja.
31 za su sami sakayyar abubuwan da suka yi su kuma ƙoshi da sakayyar makircinsu.
Zato æe jesti plod od putova svojih, i nasitiæe se savjeta svojih.
32 Gama rashin hankalin marasa azanci zai kashe su, rashin kulawar wawaye kuma zai hallaka su;
Jer æe lude ubiti mir njihov, i bezumne æe pogubiti sreæa njihova.
33 amma duk wanda ya saurare ni, zai zauna lafiya yă kuma kasance da rai kwance, ba tare da tsoron lahani ba.”
Ali ko me sluša, boraviæe bezbrižno, i biæe na miru ne bojeæi se zla.

< Karin Magana 1 >