< Karin Magana 24 >

1 Kada ka yi ƙyashin mugaye, kada ka yi sha’awar ƙungiyarsu;
Ungabahawukeli abantu abaxhwalileyo, ungafisi ubungane labo;
2 gama leɓunansu suna maganar tā-da-na-zaune-tsaye ne.
ngoba ezingqondweni zabo bahlose udlakela, lezindebe zabo zikhuluma ngokuvusa umsindo.
3 Ta wurin hikima ce ake gina gida, kuma ta wurin fahimi ake kafa ta;
Indlu yakhiwa ngokuhlakanipha, imiswe ngokuzwisisa;
4 ta wurin sani ɗakunanta sukan cika da kyawawan kayayyaki masu daraja.
amakamelo ayo agcwaliswe ngolwazi, agcwaliswe ngemiceciso yakude eligugu.
5 Mutum mai hikima yana da iko sosai, kuma mutum mai sani yakan ƙaru da ƙarfi;
Umuntu ohlakaniphileyo ulamandla amakhulu, njalo umuntu ololwazi uyandisa amandla;
6 don yin yaƙi kana bukatar bishewa, kuma don ka yi nasara kana bukatar mashawarta masu yawa.
ukuthi unqobe empini kufunakala izeluleko, lokunqoba kudinga abeluleki abanengi.
7 Hikima ta yi wa wawa nisa ƙwarai a cikin taro a ƙofar gari ba shi da ta cewa.
Ukuhlakanipha kuphakeme kakhulu koyisiwula; enkundleni kalalutho angalukhuluma.
8 Duk mai ƙulla mugunta za a ɗauka shi mai kuta hargitsi ne.
Lowo oceba ububi uzakwaziwa njengomacebomabi.
9 Makircin wawa zunubi ne, mutane kuma sukan yi ƙyamar mai ba’a.
Amacebo obuwula ayisono, njalo abantu bayasizonda isideleli.
10 In ba ka da ƙarfi a lokacin wahala, ka tabbatar kai marar ƙarfi ne sosai!
Nxa uthikaza ngezikhathi zenhlupheko, mancinyane kanganani amandla akho!
11 Ka kuɓutar da waɗanda ake ja zuwa inda za a kashe su; ka riƙe waɗanda suke tangaɗi zuwa wajen yanka.
Bahlangule labo abaholelwa ekufeni; banqande labo abadayizela besiya ekubulaweni.
12 In kuka ce, “Ai, ba mu san wani abu a kai wannan ba,” shi da yake awon ba shi da zuciyar ganewa ne? Shi da yake tsare ranka bai sani ba ne? Ba zai sāka wa kowane mutum bisa ga abin da ya aikata ba?
Nxa usithi, “Angithi besingazi lutho ngalokhu,” kambe lowo ohlola inhliziyo kakuboni lokho na? Kakwazi lokho yini onguye olinda ukuphila kwakho na? Akayikuvuza ubani lobani ngakwenzileyo na?
13 Ka sha zuma, ɗana, ka sha zuma gama tana da kyau; zuma daga kaki yana da zaƙi a harshenka.
Dlana uluju ndodana yami, ngoba lulungile; uluju olujuluka ekhekhebeni lumnandi luyanambitheka.
14 Ka kuma san cewa hikima tana da zaƙi ga rai; in ka same ta, akwai sa zuciya ta nan gaba dominka, kuma sa zuciyarka ba za tă zama a banza ba.
Yazi njalo ukuthi ukuhlakanipha kumnandi emphefumulweni wakho, aluba ukuzuza ikusasa lakho lilethemba elihle, njalo ithemba lakho aliyikudaniswa.
15 Kada ka kwanta kana fako kamar ɗan iska don ƙwace gidan adali, kada ka ƙwace masa wurin zama;
Ungacathameli indlu yomuntu olungileyo njengesigebenga, ungawuhlaseli umuzi wakhe;
16 gama ko da adali ya fāɗi sau bakwai, yakan tashi kuma, amma bala’i kan kwantar da mugaye.
ngoba loba angaze awe kasikhombisa umuntu olungileyo uyavuka futhi, kodwa ababi babhazalaliswa yizinhlupheko.
17 Kada ka yi dariya sa’ad da abokin gāba ya fāɗi; sa’ad da ya yi tuntuɓe, kada ka yi farin ciki,
Ungathatshiswa yikuwa kwesitha sakho; nxa sikhubeka ungavumeli inhliziyo yakho ithokoze,
18 in ba haka ba in Ubangiji ya gani ba zai amince ba ya kuma juye fushinsa daga gare shi.
ngoba uThixo uzakubona lokho asole abesepholisa ulaka lwakhe kuso isitha.
19 Kada ka ji tsoro saboda masu mugunta ko ka yi ƙyashin mugaye,
Ungazikhathazi ngenxa yabantu ababi loba ubahawukele abaxhwalileyo,
20 gama mugu ba shi da zuciya ta nan gaba, kuma fitilar mugaye za tă mutu.
ngoba umuntu omubi akalalo ithemba lakusasa, njalo isibane sezixhwali sizacinywa.
21 Ka ji tsoron Ubangiji da kuma sarki, ɗana, kuma kada ka haɗa kai da masu tayarwa,
Yesaba uThixo lombusi, ndodana yami, ungangenelani labahlamuki,
22 gama za a tura waɗannan biyu zuwa hallaka nan da nan, kuma wa ya sani irin bala’in da za su iya kawowa?
ngoba laba bobabili bazakwehlisa ulaka lubabhubhise, ngoba phela ngubani kambe okwaziyo ukubhubhisa abangakwehlisa?
23 Waɗannan ma maganganun masu hikima ne, Nunan sonkai a shari’a ba shi da kyau.
La ngamanye amazwi ezihlakaniphi: Ukwahlulela ngobandlululo kakulunganga:
24 Duk wanda ya ce wa mai laifi, “Ba ka da laifi”, mutane za su la’ance shi al’umma kuma za tă ce ba a san shi ba.
Loba ngubani othi kolecala, “Umsulwa,” abantu bonke bazamqalekisa lezizwe zonke zizamhlamukela.
25 Amma zai zama da lafiya ga duk waɗanda suka hukunta masu laifi, kuma babban albarka zai zo a kansu.
Kodwa kuzabalungela labo abamlahlayo olecala, lezibusiso ezinengi zizabehlela.
26 Amsa da take ta gaskiya tana kamar sumba a leɓuna.
Impendulo eqotho injengokwangiwa ezindebeni.
27 Ka gama aikinka ka kuma shirya gonakinka; bayan haka, ka gina gidanka.
Qeda umsebenzi wakho waphandle ulungise lamasimu akho; kuthi-ke usuqedile wakhe indlu yakho.
28 Kada ka ba da shaida a kan maƙwabcinka ba tare da isashen dalili ba, ko ka yi amfani da leɓunanka ka yi ruɗu.
Ungafakazi ngokubethela umakhelwane kungelamlandu, kumbe usebenzise izindebe zakho ukhohlisa.
29 Kada ka ce, “Zan yi masa kamar yadda ya yi mini; zan rama abin da wannan mutum ya yi mini.”
Ungabokuthi, “Ngizakwenza kuye njengoba enze kimi; ngizahlawulisa ngalokho angenze khona.”
30 Na wuce cikin gonar rago, na wuce cikin gonar inabin mutumin da ba shi da azanci;
Ngedlula ensimini yevilavoxo, ngedlula esivinini somuntu ongelangqondo;
31 ƙayayyuwa sun yi girma ko’ina, ciyayi sun rufe ƙasar, katangar duwatsu duk ta rushe.
ameva ayesekhula indawo yonke, indawo yonke isithe phethu ukhula, lomduli wamatshe usudilikile.
32 Na yi tunani a zuciyata na kuwa koyi darasi daga abin da na gani.
Ngakunanzelela konke engangikubona ngafunda isifundo kulokho engakubonayo:
33 Ɗan barci, ɗan gyangyaɗi, ɗan naɗin hannuwa don a huta,
Ukulala okuncane, ukuwozela okuncane, ukugoqa izandla kancane uphumula,
34 sai talauci ya shigo maka kamar’yan fashi rashi kuma ya zo maka kamar mai hari.
ubuyanga buzafika kuwe njengesela lokuswela njengesigebenga.

< Karin Magana 24 >