< Obadiya 1 >

1 Wahayin Obadiya. Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce a kan Edom. Mun ji saƙo daga wurin Ubangiji cewa, An aiki jakada zuwa ga al’ummai yă faɗa musu cewa, “Ku tashi, mu tafi mu yi yaƙi da ita.”
Ovadya'nın görümü. Egemen RAB'bin Edom için söyledikleri: RAB'den bir haber aldık: Uluslara gönderdiği haberci, “Gelin, Edom'la savaşalım!” diyor.
2 “Duba, zan maishe ki ƙarama a cikin al’ummai; za a rena ki ƙwarai.
Edom'a, “Bak, seni uluslar arasında küçük düşüreceğim, Herkes seni hor görecek” diyor.
3 Fariyar zuciyarki ta yaudare ki, ke da kike zama can bisa duwatsu kika kuma yi gidanki a kan ƙwanƙoli, ke da kike ce wa kanki, ‘Wa zai iya saukar da ni ƙasa?’
“Kaya kovuklarında yaşayan, Evini yükseklerde kuran sen! Yüreğindeki gurur seni aldattı. İçinden, ‘Beni kim yere indirebilir?’ diyorsun.
4 Ko da yake kina firiya kamar gaggafa kin kuma yi sheƙarki a can cikin taurari, daga can zan saukar da ke,” in ji Ubangiji.
Kartal gibi yükselsen de, Yuvanı yıldızlar arasında kursan da, Oradan indireceğim seni” diyor RAB.
5 “In ɓarayi suka zo miki, in kuma’yan fashi suka shigo gidan da dare, kash, bala’i zai jira ki ba abin da suke so ne kawai za su sata ba? In kuma masu tsinka’ya’yan inabi suka zo miki, ba sukan bar’ya’yan inabi kaɗan ba?
“Hırsızlar ya da haydutlar gece sana gelselerdi, Yalnızca gereksindiklerini çalmazlar mıydı? Üzüm toplayanlar bağına girseydi, Birkaç salkım bırakmazlar mıydı? Ama seni ne felaketler bekliyor;
6 Amma za a washe Isuwa ƙaƙaf, a kuma yaye ɓoyayyiyar dukiyarsa!
Esav'ın her şeyi yağmalanacak, Gizli hazineleri ortaya çıkarılacak.
7 Dukan waɗanda kike tarayya da su, za su kore ki zuwa iyaka; abokanki kuma za su yaudare ki, su kuma sha ƙarfinki; waɗanda suke cin abincinki, za su sa miki tarko, amma ba za ki gane ba.
Seninle antlaşma yapanların hepsi Seni toprağından sürecek. Güvendiğin insanlar Seni aldatıp yenilgiye uğratacak, Ekmeğini yiyenler sana tuzak kuracak Ve sen farkına varmayacaksın bile.”
8 “A wannan rana,” in jin Ubangiji, “zan hallaka masu hikimar Edom, zan shafe mutane masu fahima a duwatsun Isuwa.
RAB diyor ki, “O gün Edom'un bilge adamlarını, Esav'ın dağlarındaki bilgiçleri yok edeceğim.
9 Jarumawanki, ya Teman, za su razana, za a kashe kowane mutum a duwatsun Isuwa.
Ey Teman, yiğitlerin öyle bir korkuya kapılacak ki, Esav'ın dağlarında bulunanların hepsi Kıyıma uğrayıp yok olacak.
10 Saboda halin kama-karyar da kika yi wa ɗan’uwanka Yaƙub, za ki sha kunya; za a hallaka ki har abada.
“Yakup soyundan gelen kardeşlerine Yaptığın zorbalıktan ötürü utanca boğulacak Ve sonsuza dek yok olacaksın.
11 A ranan nan kin tsaya kawai kina zuba ido yayinda baƙi suke washe dukiyar ɗan’uwanki, baƙi kuma suka shiga ta ƙofofinsa suka jefa ƙuri’a don a rarraba Urushalima, kin tsaya kina kallo kamar ɗaya daga cikin abokan gābansa.
Çünkü yabancılar onların malını mülkünü yağmaladıkları gün Uzakta durup seyrettin. Öteki uluslar kapılarından içeri girip Yeruşalim için kura çektiklerinde Sen de onlardan biri gibi davrandın.
12 Bai kamata ki rena ɗan’uwanki a ranar masifarsa ba, ko ki yi farin ciki a kan mutanen Yahuda a ranar hallakarsu, ko ki yi fariya sosai a ranar wahalarsu.
Yahudalı kardeşlerinin o kötü gününden Zevk almamalıydın. Başlarına gelen yıkıma sevinmemeli, Sıkıntılı günlerinde onlarla alay etmemeliydin.
13 Bai kamata ki bi ta ƙofofin mutanena a ranar bala’insu ba, ko ki rena su a cikin masifarsu a ranar bala’insu, ko ki ƙwace dukiyarsu a ranar bala’insu ba.
Halkım felakete uğradığı gün Kente girmemeliydin, O gün halkımın uğradığı kötülükten zevk almamalı, Malını mülkünü ele geçirmeye kalkmamalıydın.
14 Bai kamata ki tsaya a mararraba don ki kashe waɗanda suke ƙoƙarin tserewa ba, ko ki ba da waɗanda suka tsere ga hannun maƙiyansu a ranar wahalarsu ba.
Kaçmaya çalışanları öldürmek için Yol ağzında durmamalı, O sıkıntılı günde kurtulanları Düşmana teslim etmemeliydin.”
15 “Ranar Ubangiji ta yi kusa don dukan al’ummai. Kamar yadda kuka yi, haka za a yi muku; ayyukanku za su koma a kanku.
“RAB'bin bütün ulusları yargılayacağı gün yaklaştı. Ey Edom, ne yaptıysan sana da aynısı yapılacak. Yaptıkların kendi başına gelecek.
16 Kamar yadda kuka sha a kan tuduna mai tsarki, haka dukan al’ummai za su yi ta sha, za su sha, su kuma sha su zama sai ka ce ba su taɓa kasancewa ba.
Ey Yahudalılar, kutsal dağımda nasıl içtiyseniz, Bütün uluslar da öyle içecekler. İçip içip yok olacaklar, Hiç var olmamış gibi.”
17 Amma a kan Dutsen Sihiyona za a sami ceto; Dutsen zai zama mai tsarki, gidan Yaƙub kuma zai mallaki gādonsa.
“Ama kurtulanlar Siyon Dağı'nda toplanacak Ve orası kutsal olacak. Yakup soyu da mirasına kavuşacak.
18 Gidan Yaƙub zai zama kamar wuta, gidan Yusuf kuma kamar harshen wuta; gidan Isuwa zai zama kamar tattaka, za a kuma sa masa wuta yă ƙone. Babu wanda zai tsira daga gidan Isuwa.” Ni Ubangiji na faɗa.
Yakup soyu ateş, Yusuf soyu alev, Esav soyu anız olacak. Onları yakıp yok edecekler. Esav soyundan kurtulan olmayacak.” RAB böyle diyor.
19 Mutane daga Negeb za su mamaye duwatsun Isuwa, mutane kuma daga gindin tuddai za su mallaki ƙasar Filistiyawa. Za su mamaye filayen Efraim da Samariya, Benyamin kuwa zai mallaki Gileyad.
Yahudalılar'dan Negev halkı Esav'ın dağlarını; Şefela halkı Filist bölgesini; Yahudalılar'ın tümü Efrayim ve Samiriye topraklarını; Benyaminliler Gilat'ı mülk edinecekler.
20 Wannan ƙungiyar Isra’ilawan da aka kwashe zuwa bauta da suke a Kan’ana za su mallaki ƙasar har zuwa Zarefat; waɗannan da aka kwashe zuwa bauta daga Urushalima da suke a Sefarad za su mallaki garuruwan Negeb.
Kenan'dan sürülmüş olan İsrailli savaşçılar Sarefat'a kadar uzanan toprakları, Sefarat'taki Yeruşalimli sürgünler de Negev'deki kentleri mülk edinecekler.
21 Masu kawo ceto za su haura zuwa Dutsen Sihiyona don su yi mulkin duwatsun Isuwa. Ubangiji ne zai yi mulki.
Halkı kurtaranlar Esav'ın dağlarını yönetimleri altına almak için Siyon Dağı'na çıkacaklar ve egemenlik RAB'bin olacak.

< Obadiya 1 >